EFCC ta cafke wasu mutane bisa zargin sayen ƙuri’u a lokacin zaɓen gwamnan Anambra
Hukumar Yaƙi da Masu Yi wa Tattalin Arziƙi Ta’annati (EFCC) ta kama wasu mutum uku da ake zargi da sayen ƙuri’u a yankuna daban-daban na Jihar Anambra yayin zaɓen gwamna da aka gudanar a ranar Asabar, 8 ga Nuwamba 2025.
Waɗanda aka kama!-->!-->!-->…