Ƙungiyar Likitocin Asibitocin Gwamnati za ta yanke hukuncin ƙarshe kan tsunduma yajin aikin gamagari…
Ƙungiyar Likitocin Asibitocin Gwamnati ta Ƙasa (NARD) za ta gudanar da taron Majalisar Zartarwarta ta Ƙasa (NEC) a yau Laraba domin yanke shawara da ɗaukar mataki na gaba kan wa’adin kwanaki 10 da ta bai wa gwamnatin tarayya.
Ƙungiyar!-->!-->!-->…