Likitoci sun dakatar da yajin aiki a Najeriya, za su fitar da sabuwar matsaya a 26 ga Satumba
Ƙungiyar Likitoci masu Koyon Aiki ta Najeriya (NARD) ta dakatar da yajin aikin gargaɗi na kwana biyar bayan yini biyu kacal, domin ba wa Gwamnatin Tarayya damar makonni biyu da ta biya buƙatunsu.
Shugaban NARD, Dr. Tope Osundara, ya!-->!-->!-->…