UNICEF Ta Bayyana Katsina, Kano Da Jigawa a Matsayin Jihohin Da Suka Fi Yawan Yaran Da Ba Sa…
Hukumar Kula da Yara ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) ta bayyana cewa jihohin Katsina, Kano da Jigawa suna da kaso 16% na yara 10.2 miliyan da ba sa zuwa makaranta a Najeriya.
A wurin taron ƙaddamar da rahoton Nigerian Child 2025 da!-->!-->!-->…