Tambuwal ya ce, ya “ƙuduri aniyar kawar da gwamnatin Tinubu daga mulkin Najeriya a 2027”
Times Hausa ta gano cewa, tsohon gwamnan Jihar Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal, da wasu mutane a Najeriya na wani shiri da nufin ganin gwamnati mai ci ta sauƙa daga mulki a shekarar 2027 ta hanyar demokaraɗiyya.
Tambuwal, wanda ya!-->!-->!-->…