Mustapha Sule Lamido ya taya Farouk Gumel murna kan naɗinsa a matsayin Shugaban Hukumar Alkinta…
Tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Jigawa a ƙarƙashin jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Mustapha Sule Lamido, ya bayyana jin daɗinsa kan naɗin da aka yi wa ɗan Najeriya, Farouk Mohammed Gumel, a matsayin Shugaban Daraktocin Hukumar Alkinta Arziƙin!-->…