Tinubu ya kawo ƙarshen dokar ta-ɓaci a Rivers, ya mayar da Fubara da ƴan majalisu kan mulki
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da kawo ƙarshen dokar ta-ɓaci a Jihar Rivers, tare da mayar da Gwamna Siminalayi Fubara, mataimakiyarsa Ngozi Nma Odu, da kuma mambobin Majalisar Dokokin jihar su ci gaba da gudanar da ayyukansu!-->…