Saudiyya ta saki alhazan Najeriya da aka cafke da zargin safarar miyagun ƙwayoyi bayan gwamnati ta…
Gwamnatin Tarayya ta hannun Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta tabbatar da sakin wasu alhazan Najeriya uku da hukumomin Saudiyya suka tsare tun watan da ya gabata bisa zargin safarar miyagun ƙwayoyi.
!-->!-->!-->…