Dokar Harajin Tinubu: Majalisar Wakilai ta kafa kwamitin bincike, PDP ta nemi a jinkirta aiwatarwa
Majalisar Wakilan Najeriya ta kafa kwamitin wucin-gadi na musamman domin binciken zargin saɓani da ke tsakanin dokokin gyaran haraji da majalisa ta amince da su da kuma kwafin dokar da aka wallafawa al’umma (gazette) da ke yawo a hukumomin!-->…