Ƙungiyar Matasan Najeriya ta yaba wa Tinubu kan zuba jari a matasa, ta amince da Shettima a matsayin…
Ƙungiyar Matasan Najeriya (NYCN), Yankin Arewa maso Gabas, ta bayyana godiya ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa saka hannun jari da yake yi a matasa, tare da jaddada aniyar haɗin kai domin kawo ci gaba.
A wata sanarwa da aka fitar a!-->!-->!-->…