Ɗan Majalissar Wakilan da NNPP ta dakatar ya koma APC, Zai yi wa Tinubu aiki a 2027
Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar Kiru/Bebeji, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya sanar da komawarsa jam’iyyar APC, tare da bayyana cikakken goyon bayansa ga ƙoƙarin Shugaba Bola Tinubu na neman wa’adi na biyu a 2027.
A wani taron siyasa da ya!-->!-->!-->…