Gwamnatin Neja Ta Ce Makaranatar St. Mary’s Ta Saɓa Umarnin Tsaro Kafin Harin Sace Ɗalibanta
Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana damuwarta kan sace ɗaliban St. Mary’s School da ke Papiri, Agwara LGA, inda ta ce makarantar ta karya umarnin rufe makarantun kwana da gwamnati ta bayar saboda barazanar tsaro.
A cikin wata sanarwa da!-->!-->!-->…