Wasu ƴan bindiga sanye da hijabi sun sace mutane 2 a Neja, yayin da sojoji suka kashe Kachalla Balla…
Wakilinmu, Bashar Aminu ya samo cewa ƴan bindiga sanye da hijabi sun sace mutane biyu a Melehe, ƙaramar hukumar Kontagora, Jihar Neja, yayin da rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kashe sanannen shugaban ƴan fashi, Kachalla Balla, tare!-->…