Kotu Ta Kama Nnamdi Kanu Da Laifukan Ta’addanci, Ta Ce “Ya Zama Barazana Ga Bil’adama”
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tabbatar da hukuncin laifukan ta’addanci kan jagoran masu fafutukar Biafra, Nnamdi Kanu, a wani hukunci mai daukar tsawon lokaci da ake ci gaba da karantawa a yau.
Alkalin kotun, Mai Shari’a James!-->!-->!-->…