Gwamna Namadi ya rantsar da sabbin masu ba shi shawara uku, ya jaddada riƙon amana da yi wa Jigawa…
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya rantsar da sabbin Masu Ba Shi Shawara na Musamman guda uku, yana mai jaddada buƙatar yin aiki da gaskiya, sadaukarwa da ƙasƙantar da kai wajen hidimar al’umma da ci gaban jihar.
An gudanar da!-->!-->!-->…