Abin da ya faru da jami’an sojan Najeriya 11 da Burkina Faso ta tsare bayan tattaunawar diflomasiyya
An saki jami’an sojojin Najeriya guda 11 da ke cikin jirgin sojan sama na C-130 da yai saukar gaggawa a Burkina Faso, bayan tsare su na tsawon kusan kwanaki tara kan zargin keta dokar sararin samaniyar ƙasar.
An tsare jami’an ne a makon!-->!-->!-->…