Majalissar Ƙoli ta Addinin Musuluci ta ƙaryata zargin “kisan ƙiyayya ga Kiristoci” a Najeriya, ta ce…
Majalisar Ƙoli ta Addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ta yi kakkausar suka ga abin da ta kira “labarin bogi mai cike da hatsari” daga gwamnatin Amurka da ke zargin ana yi wa Kiristoci kisan ƙare-dangi a Najeriya.
TIMES HAUSA ta tattaro!-->!-->!-->…