Malaman makarantu da iyaye sun caccaki sabuwar manhajar karatun Gwamnatin Tarayya
Wasu malamai da iyaye sun caccaki Gwamnatin Tarayya kan sanar da sabuwar manhajar karatu ba tare da shawarar masu ruwa da tsaki ba, suna gargaɗin cewa gaggawar aiwatar da ita ka iya rage ingancin ilimi a makarantu.
Wakilinmu ya tattaro!-->!-->!-->…