Ɗan takarar ADC a Anambra ya kira sakamakon zaɓen gwamnan jihar a matsayin abin allawadai
Ɗan takarar jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a zaɓen gwamnan Anambra na 8 ga Nuwamba, John Nwosu, ya yi watsi da sakamakon zaɓen, yana mai cewa abin da ya gudana “ba zaɓe ba ne, kuma tsarin ya miƙa wuya ga ta’asar cin hanci.”
!-->!-->!-->…