Tinubu ya ba da umarnin gaggawa ga ministoci na rage tsadar kayan abinci a Najeriya
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya bai wa wani kwamiti na Majalisar Zartarwa ta Tarayya (FEC) umarnin gaggawa kan rage tsadar kayan abinci a kasuwannin ƙasar.
Wakilinmu ya tattaro daga jawabin Ƙaramin Ministan Harkokin Noma da Tsaron!-->!-->!-->…