EFCC ta ritsa ƴan damfara da intanet har su 19, ta kama su tare da ƙwace kayan aikinsu
Wakilinmu ya tattaro daga hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa, EFCC, cewa jami’anta daga ofishin Kaduna sun kama mutane 19 da ake zargi da yin damfara ta intanet a ƙaramar hukumar Lapai ta Jihar Neja.
An ce an kama su ne a ranar!-->!-->!-->…