Majalisar wata masarauta ta ƙwace sarautar da aka ba wa Shugaba Tinubu da wasu mutane huɗu
Majalisar Sarakunan Idoma ta bayyana cewa ta soke sarautar gargajiya da aka bai wa Shugaban Ƙasa Bola Tinubu da wasu mutane huɗu a lokacin bikin Igede Agba a Ƙaramar Hukumar Oju, Jihar Benue.
Wakilinmu ya tattaro daga wata sanarwa da!-->!-->!-->…