Birtaniya ta gargaɗi ƴan ƙasarta kan zirga-zirga a Najeriya, ta bayyana jihohi da wurare mafiya…
Ma’aikatar Harkokin Waje ta Birtaniya (FCDO) ta sake sabunta gargaɗin tafiye-tafiye zuwa Najeriya, tana bayyana yadda tsaro ke ta taɓarɓarewa a sassa daban-daban na ƙasar, tare da ƙaruwar ayyukan ta’addanci, fashi da makami, da garkuwa da!-->…