Amaechi ya ce, Tinubu “Ba shi da wayo, an kayar da shi a Legas”, ya buƙaci haɗin gwiwa don kayar da…
Tsohon gwamnan Jihar Rivers kuma babban jigo a jam’iyyar ADC, Rotimi Amaechi, ya buƙaci ƴan Najeriya da su shirya yin zaɓe mai tarin jama’a a 2027 domin hana Shugaba Bola Tinubu samun wa’adi na biyu.
TIMES HAUSA ta tattaro daga taron!-->!-->!-->…