Najeriya ta ƙaryata Trump bisa zargin cewa Kiristoci na fuskantar barazana a ƙasar
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ƙaryata iƙirarin shugaban Amurka, Donald Trump, na cewa Kiristoci na fuskantar barazana ta kisa da tsanantawa a Najeriya.
A cikin wata sanarwa da Ma’aikatar Harkokin Waje ta fitar yau Asabar, gwamnatin ta!-->!-->!-->…