Browsing Category
Tsaro
Bayanan tsaro da rahotanni kan tsaro a ƙasa da waje.
Buji a Jigawa za ta ɗauki sabbin ƴan vigilante 40 domin ƙarfafa tsaro
Ƙaraman Hukumarm Buji a Jihar Jigawa ta sanar da shirin ɗaukar sabbin jami’an vigilante guda 40 domin ƙara ƙarfi ga ayyukan tsaro a yankin.
Wakilinmu ya gano daga wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na ƙaramar hukumar, Aliyu B.!-->!-->!-->…
Wasu da ake zargin matsafa ne sun farmaki wajen jana’iza, sun hallaka mutane
An samu mummunan hari a daren Alhamis lokacin da wasu da ake zargin ƴan ƙungiyar asiri ne suka kai farmaki wajen jana’iza a ƙauyen Ezi, Ogidi, ƙaramar hukumar Idemili ta Arewa, Jihar Anambra, inda suka kashe mutane huɗu tare da jikkata!-->…
Sowore ya ƙi janye kalaman da DSS ta ce na “ƙarya, ɓatanci, kuma abin tayar da hankalin jama’a” ne…
Ƙwararren ɗan fafutuka kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar AAC a zaɓen 2023, Omoyele Sowore, ya ƙi amincewa da buƙatar hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) wacce ta nemi ya janye wani rubutu da ya wallafa a dandalin sada zumunta na X,!-->…
Haɗarin mota ya yi tonon silili, NDLEA ta kama tabar wiwi kilogiram 112 bayan motoci 2 sun yi karo
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi (NDLEA) a Kano ta ce ta gano tabar wiwi mai nauyin kilogiram 112, bayan haɗarin mota da ya rutsa da wata Golf da ta yi karo da babbar mota a kan hanyar Zaria–Kano, a Gadar Tamburawa.
!-->!-->!-->…
ICPC ta bankaɗo ayyuka 1,440 da kuɗinsu ya kai naira biliyan 271 a Arewa maso Yamma da Arewa maso…
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa a Ma’aikataun Gwamnati (ICPC) ta bayyana cewa ta bankaɗo tare da bibiyar ayyuka 1,440 da darajarsu ta kai naira biliyan 271.054 a cikin shekaru biyu da suka gabata, a yankunan Arewa maso Yamma da Arewa!-->…
Ƴan Sanda sun sake bankaɗo wata lalatar a Jigawa ta satar shanu da satar wayoyin lantarki, sun kama…
Rundunar ƴan sandan Jihar Jigawa ta ce ta samu nasarar daƙile satar shanu da kuma kama waɗanda suka lalata wayoyin wutar lantarki a wasu sassan jihar, tare da kama mutane da dama da ake zargi da hannu a cikin laifukan.
Wakilinmu ya!-->!-->!-->…
An kama wani tsoho ɗan shekara 70 da zargin lalata da ƙananan yara ta hanyar yaudararsu da kuɗi a…
Rundunar ƴan sandan Jihar Bauchi ta bayyana cewa, jami’anta sun kama wani dattijo mai shekaru 70, Lawan Sani, bisa zargin yin lalata da wasu ƴan mata uku bayan ya yaudare su da kudi ₦500.
Rahoton ya bayyana cewa wanda ake zargin, wanda!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga sun shiga masallaci, sun yi garkuwa da masu sallah a Zamfara
Rahoton ƙwararren masani kan yaƙi da ta’addanci da samar da tsaro, Zagazola Makama, ya nuna cewa, aƙalla mutane uku aka yi garkuwa da su a lokacin sallar asuba a masallacin Yarlaluka, Dansadau, a Ƙaramar Hukumar Maru ta Jihar Zamfara.
!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda sun cafke ɓarayi da ƴan fashi a Jigawa, sun gano babura da wayoyin hannu
Jami’an ƴan sanda a jihar Jigawa sun samu nasarar cafke mutane da ake zargi da aikata laifuka daban-daban, ciki har da ƴan fashi, ɓarayin babura, da masu satar wayoyi, inda suka ƙwato babura uku, wayoyin hannu biyu da wuƙa daga hannun su.
!-->!-->…
A iya wata 1 a Najeriya, an kama masu laifi 1,950, an ceto 141, EFCC kuma ta ƙwato sama da naira…
Hukumar Wayar da Kan Jama’a ta Ƙasa (NOA) ta bayyana cewa a watan Agustan 2025, ƴan sanda sun kama mutane 1,950 tare da ceto mutane 141 da a kai garkuwa da su, yayin da Hukumar Yaƙi da Cin Hanci (EFCC) ta samu nasarar hukunce-hukunce 588!-->…