Browsing Category
Tsaro
Bayanan tsaro da rahotanni kan tsaro a ƙasa da waje.
Gwamnatin Neja Ta Ce Makaranatar St. Mary’s Ta Saɓa Umarnin Tsaro Kafin Harin Sace Ɗalibanta
Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana damuwarta kan sace ɗaliban St. Mary’s School da ke Papiri, Agwara LGA, inda ta ce makarantar ta karya umarnin rufe makarantun kwana da gwamnati ta bayar saboda barazanar tsaro.
A cikin wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga Sun Kutsa Makarantar Firamare da Sikandire, Sun Sace Ɗalibai Da Malamai A Neja
Ƴan bindiga sun sake tayar da hankalin al’umma a Jihar Neja, bayan sun kai mummunan hari a St. Mary’s Primary and Secondary School, Papiri, da ke Ƙaramar Hukumar Agwara, inda suka yi awon gaba da ɗalibai da malamai da dama a wani hari da!-->…
Rikicin Manoma da Makiyaya: Kwamishinan ƴan sanda ya jagoranci taron sulhu a Jigawa
Kwamishinan Ƴan Sanda na Jihar Jigawa, CP Dahiru Muhammad, ya gudanar da wani muhimmin taron zaman lafiya da tsaro tare da shugabanni, masu ruwa da tsaki da wakilan al’ummomi daga Gishinawo da Abangawa, bayan ɓarkewar rikici tsakanin!-->…
Ƴan sanda a Jigawa suka cafke manyan dillalan miyagun ƙwayoyi, suka ƙwato ƙwayoyi da kuɗaɗe
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta ce ta samu nasarar kama wasu fitattun dillalan miyagun ƙwayoyi a garuruwan Dutse, Guri, Babura, Kanya Babba, Bulangu da Yankwashi, a wani jerin samamen da aka gudanar domin murƙushe safarar kwayoyi a!-->…
Rahoto ya fallasa yanda ƴan sanda sama da 100,000 ke bauta wa Manya a Najeriya, an bar talakawa…
Sabon rahoton da Hukumar Ba da Mafaka ta Tarayyar Turai (EUAA) ta wallafa a Nuwamba 2025 ya nuna cewa sama da jami’an ƴan sanda 100,000 a Najeriya an tura su ne domin kare manyan ƴan siyasa da fitattun mutane (VIPs), lamarin da ke rage!-->…
Gwamnatin Najeriya ta ce tsaro ya inganta da kashi 80%, duk da gargaɗin Biritaniya kan barazanar…
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ce bayanan da ta tattara kan tsaro sun nuna ana samun ci gaba da fiye da kashi 80 cikin 100 wajen rage hare-haren ta’addanci da satar mutane a sassan ƙasar.
Wannan bayanin na zuwa ne a daidai lokacin da!-->!-->!-->…
Sojojin Najeriya sun ceto mutum 86, sun kama ƴan bindiga 29 bayan artabu da Boko Haram
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta sanar da ceto mutum 86 daga hannun masu garkuwa da mutane, tare da kama ƴan bindiga da masu taimaka musu 29 a yankuna daban-daban na Jihar Borno.
Sanarwar da kakakin Operation Hadin Kai, Sani Uba, ya!-->!-->!-->…
Sojoji sun buɗe wuta kan ƴan sanda a Anambra bayan kammala zaɓen gwamna
Sojoji da ke bakin shingen bincike a kan titin Onitsha sun buɗe wuta kan wasu jami’an ƴan sanda da ke dawowa daga aikin zaɓe na gwamnan Anambra, abin da ya jawo fargaba a yankin a ranar Lahadi.
TIMES HAUSA ta tattaro daga Sahara!-->!-->!-->…
Majalisar Shari’a ta buƙaci Tinubu ya canja sabon shugaban INEC, saboda rubutunsa na nuna ƙiyayya ga…
Majalisar Shari’a ta Najeriya (SCSN) ta bukaci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake nazarin naɗin Farfesa Joash Ojo Amupitan a matsayin Shugaban Hukumar Zabe ta Ƙasa (INEC), bayan zarge-zargen cewa ya taɓa rubuta takardar shari’a mai!-->…
Korar Jami’an DSS 115: sabbin bayanai sun bankaɗo manyan laifukan da suka rikita rundunar
Sabbin bayanai da aka tattara daga manyan majiyoyin tsaro sun bayyana dalilan da suka kai gwamnatin tarayya ga sallamar jami’ai 115 na Hukumar Tsaro Ta Farin Kaya (DSS), bayan an same su da laifuka masu barazana ga martabar rundunar.
!-->!-->!-->…