Browsing Category
Siyasa
Labarai da sharhi kan harkokin siyasa.
INEC ta amince da sabon shugabancin jam’iyyar ADC na ƙasa
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta tabbatar da sabon shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), lamarin da ya samu yabo daga ƴan jam’iyyar da kuma magoya bayan demokaraɗiyya a Najeriya.
Wakilinmu ya tattaro!-->!-->!-->…
Rigimar dakatar da Natasha ta ƙara zafi, PDP da manyan lauyoyi sun caccaki Majalisar Dattawa kan ƙin…
Rigimar da ta shafi dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta sake ɗaukar sabon salo a jiya Talata, yayin da jam’iyyar PDP da wasu manyan lauyoyi (SANs) suka soki matakin Majalisar Dattawa na ƙin barin ta koma majalisa bayan cikar!-->…
Ɗan Majalissar Jiha, Rossy, ya yi kira ga al’ummar Birnin Kudu da su yi rijistar zaɓe
Ɗan majalisar Jihar Jigawa mai wakiltar mazaɓar Birnin Kudu, Honourable Muhd Kabir Ibrahim Yayannan Rossy, ya yi kira ga al’ummar mazaɓarsa da su yi amfani da damar rajistar masu kaɗa ƙuri’a (CVR) da ke gudana a halin yanzu domin tabbatar!-->…
Tsohon ɗan takarar Majalisar Wakilai ya sauya sheƙa zuwa ADC a Jigawa, ya yi alƙawarin yaƙar APC
A ranar Asabar, jam’iyyar ADC reshen Ƙaramar Hukumar Hadejia a Jihar Jigawa ta karɓi tsohon ɗan takarar Majalisar Wakilai, Hon. Baffa Saleh, wanda a baya ya tsaya takara a jam’iyyar NNPP a zaɓen 2023 da nufin neman wakiltar mazaɓar!-->…
Sanata Natasha za ta koma majalissa bayan shafe watanni shida a dakace
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, wadda ke wakiltar Kogi ta Tsakiya, za ta koma Majalisar Dattawa a ƙarshen watan nan bayan kammala dakatawar da aka yi mata ta tsawon watanni shida, in ji lauyanta, Victor Giwa.
Giwa ya shaida wa manema!-->!-->!-->…
Wasu jiga-jigan manyan Najeriya za su ƙaddamar da sabuwar tafiyar gyaran demokaraɗiyya a ranar…
Manyan masana da shugabannin fannoni daban-daban na Najeriya, ciki har da Farfesa Pat Utomi, tsohon Shugaban INEC Farfesa Attahiru Jega da tsohuwar Ministar Ilimi, Dr. Oby Ezekwesili, za su ƙaddamar da sabuwar tafiya domin neman gyaran!-->…
ADC ta zargi APC da kai hari coci a Lagos saboda tsoron shaharar da take samu
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta zargi jam’iyyar APC mai mulki da tsoratarwa da tayar da hankali bayan harin da aka kai wurin taronta a wani coci a Alimosho, Jihar Lagos.
Wakilinmu, Faruk Ahmad, ya tattaro daga wata!-->!-->!-->…
Shugaban tsagin NNPP a Kano ya ce korar da aka yi wa Kofa “ba ta halatta ba” kuma “ba ta da wani…
Shugaban wani tsagi na NNPP a Kano, Sanata Mas'ud El'Jibrin Doguwa, ya yi watsi da korar Abdulmumin Jibrin Kofa daga jam’iyyar, yana bayyana ta a matsayin wadda “ba ta halatta ba” kuma “ba ta da wani tasiri a doka”.
Wakilinmu ya tattaro!-->!-->!-->…
NNPP ta kori ɗan majalisar wakilanta, tana zarginsa da yi wa jam’iyyar APC aiki
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) a Kano ta kori ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru/Bebeji a Majalisar Tarayya, Abdulmumin Jibrin Kofa, bisa zargin yin aiki da jam’iyyar adawa da kuma kasa biyan kuɗaɗen jam’iyya na ƙa’ida.
!-->!-->…
Tambuwal ya ce, ya “ƙuduri aniyar kawar da gwamnatin Tinubu daga mulkin Najeriya a 2027”
Times Hausa ta gano cewa, tsohon gwamnan Jihar Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal, da wasu mutane a Najeriya na wani shiri da nufin ganin gwamnati mai ci ta sauƙa daga mulki a shekarar 2027 ta hanyar demokaraɗiyya.
Tambuwal, wanda ya!-->!-->!-->…