Browsing Category
Siyasa
Labarai da sharhi kan harkokin siyasa.
Ƙididdigar INEC ta fitar da yawan sabuwar rijistar masu zaɓe adadin da ya wuce miliyan 4.4, yankin…
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta (INEC) ta ce sama da ƴan Najeriya miliyan 4.4 ne suka yi rajistar zaɓe ta yanar gizo cikin makonni huɗu kacal da fara aikin a ranar 18 ga Agusta 2025.
A wata sanarwa da Kwamishinan hukumar kuma Shugaban!-->!-->!-->…
Fadar Shugaban Ƙasa ta mayar da martani kan gargaɗin Atiku na yiwuwar samun juyin-juya-hali a…
Fadar Shugaban Ƙasa a ranar Litinin ta yi watsi da gargaɗin tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, cewa yunwar da ake fama da ita a ƙasar na iya haddasa tashin hankali makamancin irin juyin juya halin Faransa na 1789.
A wata!-->!-->!-->…
INEC ta tantance ƙungiyoyi 14 daga cikin 171 don ci gaba da neman rajistar zama jam’iyyun siyasa
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da cewa ƙungiyoyi 14 daga cikin 171 da suka nemi rajista sun tsallake matakin farko na tantancewa domin zama jam’iyyun siyasa.
Sanarwar da aka fitar ranar Alhamis, 11 ga Satumba 2025,!-->!-->!-->…
Saƙon Godiya da Ban Gajiya ga Mahalarta Bikin Karɓar ƴan PDP zuwa APC a Birnin Kudu – Hon. Ado…
Jam’iyyar APC mai mulki a Jihar Jigawa ta samu gagarumar nasara bayan mata 792 daga jam’iyyar adawa ta PDP sun sauya sheƙa zuwa APC a Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu.
Wakilinmu ya tattaro cewa dubban jama’a sun halarci wannan biki na sauya!-->!-->!-->…
Matan PDP 792 Sun Sauya Sheƙa Zuwa APC a Jigawa, Sun yi alƙawarin kai jam’iyyar ga nasara a zaɓen…
Aƙalla mata 792 ne suka bar jam’iyyar adawa ta People’s Democratic Party (PDP) suka koma jam’iyya mai mulki ta All Progressives Congress (APC) a Jihar Jigawa.
Wakilinmu ya tattaro cewa matan sun bayyana sauyin sheƙarsu ne a wani taro da!-->!-->!-->…
Ƴan Tinubu na ƙalubalantar kiran yin bore irin na Nepal a Najeriya yayin da wasu ke cewa in ba ai…
Wasu magoya bayan Shugaba Bola Tinubu sun soki kiran da ake yi a shafukan sada zumunta na yin zanga-zanga a Najeriya, bayan tarzomar da matasan Nepal suka gudanar wadda ta kifar da Firayim Minista na ƙasar.
Wannan kira na zuwa ne bayan!-->!-->!-->…
INEC ta amince da sabon shugabancin jam’iyyar ADC na ƙasa
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta tabbatar da sabon shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), lamarin da ya samu yabo daga ƴan jam’iyyar da kuma magoya bayan demokaraɗiyya a Najeriya.
Wakilinmu ya tattaro!-->!-->!-->…
Rigimar dakatar da Natasha ta ƙara zafi, PDP da manyan lauyoyi sun caccaki Majalisar Dattawa kan ƙin…
Rigimar da ta shafi dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta sake ɗaukar sabon salo a jiya Talata, yayin da jam’iyyar PDP da wasu manyan lauyoyi (SANs) suka soki matakin Majalisar Dattawa na ƙin barin ta koma majalisa bayan cikar!-->…
Ɗan Majalissar Jiha, Rossy, ya yi kira ga al’ummar Birnin Kudu da su yi rijistar zaɓe
Ɗan majalisar Jihar Jigawa mai wakiltar mazaɓar Birnin Kudu, Honourable Muhd Kabir Ibrahim Yayannan Rossy, ya yi kira ga al’ummar mazaɓarsa da su yi amfani da damar rajistar masu kaɗa ƙuri’a (CVR) da ke gudana a halin yanzu domin tabbatar!-->…
Tsohon ɗan takarar Majalisar Wakilai ya sauya sheƙa zuwa ADC a Jigawa, ya yi alƙawarin yaƙar APC
A ranar Asabar, jam’iyyar ADC reshen Ƙaramar Hukumar Hadejia a Jihar Jigawa ta karɓi tsohon ɗan takarar Majalisar Wakilai, Hon. Baffa Saleh, wanda a baya ya tsaya takara a jam’iyyar NNPP a zaɓen 2023 da nufin neman wakiltar mazaɓar!-->…