Browsing Category
Muhalli
Labaran da suka shafi muhalli, sauyin yanayi da makamantansu.
Gwamnati ta fitar da wani sabon gargaɗi kan yiwuwar samun ambaliya a wasu jihohi 14
Gwamnatin Tarayya ta sake fitar da gargaɗi kan yiwuwar samun ambaliya a jihohi 14 ciki har da Legas, Adamawa, da wasu garuruwa 52.
Wannan gargaɗi na ƙunshe ne a hasashen ambaliya da Cibiyar Faɗakarwa Kan Ambaliya (National Flood Early!-->!-->!-->…
Za a sami ruwan sama da hadiri mai iska a sassa da dama na Najeriya a yau Laraba – NiMet
Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da hasashen yanayin yau Laraba, 17 ga Satumba, 2025.
Wakiliyarmu ta tattaro cewa a Arewa, za a samu ruwan sama da hadiri mai iska a wasu sassan Kaduna, Kebbi, Sokoto, Adamawa da!-->!-->!-->…
Gwamnati ta fitar da gargaɗin samun ambaliyar ruwa a jihohi 11 daga 14 zuwa 18 ga Satumba
Ma’aikatar Muhalli ta Tarayya ta yi gargaɗin cewa jihohi 11 na iya fuskantar ambaliyar ruwa mai tsanani daga ranar 14 zuwa 18 ga Satumba 2025.
Wakiliyarmu ta tattaro daga sanarwar cibiyar hasashen ambaliyar ruwa ta ƙasa cewa, jihohin da!-->!-->!-->…
NiMet ta yi hasashen samun ruwan sama da guguwar iska a kwanaki uku, Litinin zuwa Laraba
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta yi hasashen cewa za a samu guguwar iska da ruwan sama mai matsakaicin yawa a sassan Najeriya daga Litinin 14 ga Satumba zuwa Laraba 16 ga Satumba.
Wakiliyarmu ta tattaro daga sanarwar da aka!-->!-->!-->…
NiMet ta yi hasashen samun ruwan sama da iska a sassa daban-daban na Najeriya yau Lahadi
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta sanar da cewa ana sa ran samun ruwan sama mai ɗan yawa tare da guguwar iska a wasu yankunan Najeriya ranar Lahadi, 14 ga Satumba 2025.
Hukumar ta kuma gargaɗi mazauna yankunan da ke da hatsarin!-->!-->!-->…
HASASHEN YANAYI: NiMet ta fitar da gargaɗi kan samun ruwan sama da yiwuwar ambaliya a jihohi biyar
Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da hasashen yanayi na ranar Asabar, 13 ga Satumba, 2025, inda ta yi gargaɗin samun ruwan sama mai ɗauke da guguwa a sassa daban-daban na ƙasar.
A cewar hukumar, da safe ana sa ran!-->!-->!-->…
HASASHEN YANAYI: NiMet ta fitar da gargaɗi kan samun ruwan sama mai iska a yankunan Arewa da Kudu a…
Hukumar hasashen yanayi ta ƙasa (NiMet) ta bayyana hasashen yanayin yau Alhamis, 11 ga Satumba 2025, inda ta yi gargaɗi kan samun ruwan sama da ake sa ran zai biyo da iska mai ƙarfi a wasu sassan ƙasar.
Rahoton da wakiliyarmu ta tattaro!-->!-->!-->…
Bayan an masa zanga-zanga, Gwamnan Kano ya amince a gaggauta gyaran Gadar Ƴanshana
“Za mu fara (aikin) nan da nan — Gadar Ƴanshana za ta dawo kamar yadda ya kamata,” in ji Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, yayin amincewa da gyaran Gadar Ƴanshana da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso, bayan da mazauna yankin suka gudanar da!-->…
Kano ta haramta amfani da zarton inji marar izini a sare bishiyoyi, ta ɓullo da tsarin ba wa zartuna…
"Ba za mu ƙyale sare itace ba don na son rai kawai – ka sare ɗaya, sai ka dasa biyu ko uku,” in ji Hon. Dakta Dahiru Muhammad Hashim, kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi na Jihar Kano, yayin bayyana sabuwar dokar haramta amfani da zarton!-->…
Ofishin Birtaniya da UNICEF sun yaba wa Jigawa kan kula da muhalli da ciyar da ƙananan yara
Gwamnatin jihar Jigawa ta samu yabo daga Ofishin Birtaniya na Harkokin Ƙasashen Waje (FCDO) da Hukumar Kula da Yara ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) bisa yadda ta ke jagoranci wajen yaƙi da ƙarancin abinci da kuma gina makarantu da!-->…