Browsing Category
Labarai
Sabbin rahotanni daga Najeriya da duniya.
Za a ɗauki ma’aikatan lafiya 20,000, kaso 60% nas da ugozoma, za a kuma inganta aikin
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabon tsarin bunƙasa aikin nas da ungozoma domin ƙara yawan ma’aikatan lafiya da tabbatar da samun Universal Health Coverage (UHC) da cimma manufofin ci gaba mai ɗorewa (SDGs).
Times Hausa ta tattaro!-->!-->!-->…
Ƴan Sandan Jigawa sun wayar da kan ƴan jari-bola kan kare kai daga taka bom yayin tsince-tsince
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta gudanar da taron wayar da kai ga ƴan kasuwar shara da ƙarafa (ƴan jari-bola) a jihar domin faɗakar da su kan haɗarin abubuwa masu fashewa (irin su bom).
Wakilinmu ya tattaro cewa, taron wanda aka!-->!-->!-->…
ICPC ta yi nasarar samun hukuncin ɗaurin shekaru ga wani tsohon daraktan da ya yi zambar miliyoyin…
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa tsohon Daraktan Kuɗi da Gudanarwa na Abuja Metropolitan Management Council (AMMC), Garuba Mohammed Duku, hukuncin shekara 24 a gidan yari bisa laifin zamba da almundahanar kuɗi har naira miliyan 318!-->…
ICPC za ta gurfanar da wani ɗan jaridar ƙarya kan zambar miliyoyin nairori
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta bayyana shirinta na gurfanar da wani mutum mai suna Alkazim Kabir, wanda aka fi sani da “Abbati Kabiru Abuwa,” bisa tuhumar zamba da ta kai kusan naira miliyan 14.
Rahotannin da wakilinmu!-->!-->!-->…
ADC ta bayyana ra’ayinta kan naɗa sabon shugaban INEC
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana cewa tana kula da matakin da gwamnati ke ɗauka na naɗa Farfesa Amupitan a matsayin sabon shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), amma tana fatan zai tabbatar da sahihin!-->…
Yanzu duk wata kwangila da ba ta haura naira biliyan 20 ba kamfani ɗan Najeriya ne zai na yi –…
Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗaukar sabon tsarin fifita ayyuka wajen biyan kuɗaɗen ayyukan gine-ginen hanyoyi da kamfanin NNPCL ya bari a hannunta, domin tabbatar da ci gaba da aiwatar da su cikin inganci da daidaito da umarnin Shugaban!-->…
EFCC ta yi wa matasa nasiha, ta ce su bi shawararta ko nan gaba su yi nadama
Shugaban Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya shawarci matasan Najeriya da su guji aikata damfara ta yanar gizo tare da karkatar da basirarsu wajen aikin gina ƙasa da ci gaban tattalin arziƙi.
!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda sun cafke masu safarar miyagun ƙwayoyi da ɓarayin dabbobi a Jigawa
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta sanar da cafke mutane 21 da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi tare da ɓarayin dabbobi da masu fasa-gidaje a sassa daban-daban na jihar.
Kwamishinan Ƴan Sanda na jihar, CP Dahiru Muhammad, ya!-->!-->!-->…
Shugaban Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu ya ƙaddamar da sabbin injinan ruwa domin tabbatar da samar da…
Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu ta Jihar Jigawa ta ƙaddamar da sabbin injinan samar da ruwan sha masu ƙarfin KB 250 da KB 150, tare da gyaran babban injin Mahadi Kature da ke haɗe da babbar tashar ruwan sha ta yankin, domin magance matsalar!-->…
Likita ɗaya na kula da marassa lafiya sama da 9,000 a Najeriya, likitoci sun ƙayyade iya awanni da…
Ƙungiyar Nigerian Association of Resident Doctors (NARD) ta bayyana takaici kan rashin daidaituwar adadin likitoci da marasa lafiya a Najeriya, inda kowane likita ɗaya ke kula da mutane 9,083 – lamarin da suka ce ya yi nisa da ƙa’idar!-->…