Browsing Category
Labarai
Sabbin rahotanni daga Najeriya da duniya.
Ƙididdigar INEC ta fitar da yawan sabuwar rijistar masu zaɓe adadin da ya wuce miliyan 4.4, yankin…
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta (INEC) ta ce sama da ƴan Najeriya miliyan 4.4 ne suka yi rajistar zaɓe ta yanar gizo cikin makonni huɗu kacal da fara aikin a ranar 18 ga Agusta 2025.
A wata sanarwa da Kwamishinan hukumar kuma Shugaban!-->!-->!-->…
Ƙungiyar Matasan Najeriya ta yaba wa Tinubu kan zuba jari a matasa, ta amince da Shettima a matsayin…
Ƙungiyar Matasan Najeriya (NYCN), Yankin Arewa maso Gabas, ta bayyana godiya ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa saka hannun jari da yake yi a matasa, tare da jaddada aniyar haɗin kai domin kawo ci gaba.
A wata sanarwa da aka fitar a!-->!-->!-->…
Fadar Shugaban Ƙasa ta mayar da martani kan gargaɗin Atiku na yiwuwar samun juyin-juya-hali a…
Fadar Shugaban Ƙasa a ranar Litinin ta yi watsi da gargaɗin tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, cewa yunwar da ake fama da ita a ƙasar na iya haddasa tashin hankali makamancin irin juyin juya halin Faransa na 1789.
A wata!-->!-->!-->…
Gwamna Bago ya kare dokar bibiya da tabbatar da amincewa da kalar wa’azi kafin a yi shi a Jihar Neja
Gwamnan Jihar Neja, Umar Bago, ya kare sabuwar dokar da ke buƙatar malaman addini su gabatar da huɗubarsu kafin su hau mumbari, yana mai cewa manufar ita ce kare zaman lafiya da tsaron jama’a, ba takura wa ƴancin addini ba.
A wata!-->!-->!-->…
Gwamnati ta fitar da gargaɗin samun ambaliyar ruwa a jihohi 11 daga 14 zuwa 18 ga Satumba
Ma’aikatar Muhalli ta Tarayya ta yi gargaɗin cewa jihohi 11 na iya fuskantar ambaliyar ruwa mai tsanani daga ranar 14 zuwa 18 ga Satumba 2025.
Wakiliyarmu ta tattaro daga sanarwar cibiyar hasashen ambaliyar ruwa ta ƙasa cewa, jihohin da!-->!-->!-->…
Likitoci sun dakatar da yajin aiki a Najeriya, za su fitar da sabuwar matsaya a 26 ga Satumba
Ƙungiyar Likitoci masu Koyon Aiki ta Najeriya (NARD) ta dakatar da yajin aikin gargaɗi na kwana biyar bayan yini biyu kacal, domin ba wa Gwamnatin Tarayya damar makonni biyu da ta biya buƙatunsu.
Shugaban NARD, Dr. Tope Osundara, ya!-->!-->!-->…
NiMet ta yi hasashen samun ruwan sama da guguwar iska a kwanaki uku, Litinin zuwa Laraba
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta yi hasashen cewa za a samu guguwar iska da ruwan sama mai matsakaicin yawa a sassan Najeriya daga Litinin 14 ga Satumba zuwa Laraba 16 ga Satumba.
Wakiliyarmu ta tattaro daga sanarwar da aka!-->!-->!-->…
An tsinci gawar uwa maƙale da ɗanta bayan haɗarin motar da ya hallaka mutane 19 a Zamfara
Mutane goma sha tara sun rasa rayukansu a wani mummunan haɗari da ya auku a ƙauyen Gwalli, Ƙaramar Hukumar Gummi, Jihar Zamfara, lokacin da wata motar haya ta faɗa cikin rafi daga kan wata gada ginin gargajiya.
Rahotannin da wakilin!-->!-->!-->…
Ƴan sanda sun cafke ƙananan yara da matasa masu safarar miyagun ƙwayoyi, satar babura da fasa gidaje…
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta cafke wasu mutane da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi, satar babura da kuma fasa gidaje a wurare daban-daban na jihar.
A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, SP Shiisu Lawan Adam!-->!-->!-->…
INEC ta tantance ƙungiyoyi 14 daga cikin 171 don ci gaba da neman rajistar zama jam’iyyun siyasa
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da cewa ƙungiyoyi 14 daga cikin 171 da suka nemi rajista sun tsallake matakin farko na tantancewa domin zama jam’iyyun siyasa.
Sanarwar da aka fitar ranar Alhamis, 11 ga Satumba 2025,!-->!-->!-->…