Browsing Category
Labarai
Sabbin rahotanni daga Najeriya da duniya.
Atiku ya karɓi ƴan tsohuwar CPC, ya caccaki gwamnatin Tinubu kan dokar ta ɓacin Jihar Rivers
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ya karɓi shugabannin jihohi na tsohuwar jam’iyyar CPC a gidansa da ke Abuja, inda suka shaida masa goyon bayansu ga yunƙurinsa na ceto Najeriya daga rikicin da yake!-->…
Gwamnati ta dawo da koyar da darasin Tarihi a kowanne fannin a makarantun Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da dawo da darasin Tarihi a matsayin darasi na dole a makarantun firamare da sakandire.
Wannan mataki, a cewar ma’aikatar ilimi ta tarayya, na da nufin ƙarfafa kishin ƙasa, haɗa kan al’umma da kuma samar da!-->!-->!-->…
Hasashen samun ruwan sama a sassan Najeriya na yau Alhamis daga NiMet
Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya, NiMet, ta bayyana cewa za a samu ruwan sama mai tafe da guguwar iska a wasu sassan ƙasar a ranar Alhamis, 18 ga Satumba, 2025.
Wannan hasashen na daga cikin sanarwar yau da kullum da hukumar ta fitar!-->!-->!-->…
Asusun Tarayya ya raba kuɗaɗe ga Gwamnatin Tarayya, jihohi da ƙananan hukumomi, mafi yawa a tarihin…
Kwamitin Rabon Kuɗaɗen Tarayya, wato FAAC, ya raba Naira tiriliyan 2.225 a watan Agusta 2025, kuɗaɗen da aka ce sune mafi girma da aka taɓa rabawa tun samar da Najeriya.
Wannan shi ne karo na biyu a jere da rabon kuɗaɗe ya haura Naira!-->!-->!-->…
Gwamnatin Najeriya ta raba naira biliyan 330 ga wasu talakawa, na saura na kan hanya – Wale Edun
Gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa ta raba naira biliyan 330 ga talakawa da marasa galihu a faɗin ƙasar nan ta hannun hukumar kula da tsarin tallafin jama’a, wato National Social Safety-Net Coordinating Office (NASSCO).
Ministan Kuɗi!-->!-->!-->…
Kotu a Bauchi ta yi watsi da buƙatar hana ICPC, EFCC da NFIU bincikar ofishin SSG
Babbar Kotun Jihar Bauchi ta yi watsi da wata ƙara da aka shigar domin hana Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa a Ma’aikatun Gwamnati (ICPC) da hukumar EFCC da NFIU bincike kan al’amuran kuɗaɗen tsaro na Ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar!-->…
Wani darakta a Hukumar Kula da Kogin Sokoto Rima ya faɗa komar ICPC, kotu ta yanke masa hukuncin…
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa a Ma’aikatun Gwamnati (ICPC) ta samu nasarar gurfanar da Daraktan Harkokin Gudanarwa na Hukumar Bunƙasa Kogin Rima Sokoto (SRRBDA), Rabiu Musa Matazu, inda kotu ta same shi da laifin karkatar da kuɗaɗen!-->…
Ƴan sanda sun cafke sojan ƙarya da wasu ɓarayin motoci a Jigawa
Rundunar ƴan sandan Jihar Jigawa ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke wani sojan bogi da wasu mutane uku da ake zargi da satar motoci a ƙaramar hukumar Kafin Hausa.
Wakilinmu ya tattaro daga sanarwar da jami’in hulɗa da jama’a na!-->!-->!-->…
Tinubu ya kawo ƙarshen dokar ta-ɓaci a Rivers, ya mayar da Fubara da ƴan majalisu kan mulki
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da kawo ƙarshen dokar ta-ɓaci a Jihar Rivers, tare da mayar da Gwamna Siminalayi Fubara, mataimakiyarsa Ngozi Nma Odu, da kuma mambobin Majalisar Dokokin jihar su ci gaba da gudanar da ayyukansu!-->…
Gwamnatin Jigawa ta amince da ƙarin kasafin kuɗi na naira biliyan 75 ga jiha da ƙananan hukumomi
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da ƙarin kasafin kuɗi na naira biliyan 75 a shekarar 2025, domin gabatar da shi ga majalisar dokokin jihar.
Wakilinmu ya tattaro daga Kwamishinan Yaɗa Labarai, Matasa, Wasanni da Al’adu, Sagir Musa,!-->!-->!-->…