Browsing Category
Labarai
Sabbin rahotanni daga Najeriya da duniya.
NULGE ta zaɓi sabbin shugabanni a ƙananan hukumomin Jigawa
Wakilinmu ya samo rahoton cewa Ƙungiyar Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi ta Ƙasa (NULGE) ta kammala gudanar da zaɓen sabbin shugabanni a wasu ƙananan hukumomi a Jihar Jigawa, bayan ƙarewar wa’adin tsofaffin shugabannin reshen ƙungiyar a!-->…
Ofishin Birtaniya da UNICEF sun yaba wa Jigawa kan kula da muhalli da ciyar da ƙananan yara
Gwamnatin jihar Jigawa ta samu yabo daga Ofishin Birtaniya na Harkokin Ƙasashen Waje (FCDO) da Hukumar Kula da Yara ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) bisa yadda ta ke jagoranci wajen yaƙi da ƙarancin abinci da kuma gina makarantu da!-->…
Ƴan Sanda sun cafke ɓarayi da ƴan fashi a Jigawa, sun gano babura da wayoyin hannu
Jami’an ƴan sanda a jihar Jigawa sun samu nasarar cafke mutane da ake zargi da aikata laifuka daban-daban, ciki har da ƴan fashi, ɓarayin babura, da masu satar wayoyi, inda suka ƙwato babura uku, wayoyin hannu biyu da wuƙa daga hannun su.
!-->!-->…
Muhimman abubuwan da suka faru a ranar 9 ga Satumba a tarihi
Kama Shugaban Ƙwadago
A ranar 9 ga Satumba, 2024, jami’an tsaro a Abuja sun kama shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC), Mista Joe Ajaero, jim kaɗan bayan ya soki shirin gwamnatin tarayya na ƙara farashin mai.
Wannan lamarin ya!-->!-->!-->!-->!-->…
Gaskiya Dokin Ƙarfe: Girmamawa ga Mai Girma Minista Muhammad Badaru Abubakar
Ra’ayi kan Badaru daga: Mohammed Sabo Yankoli
A cikin rayuwa, akwai mutane da suka fi zama haske ga al’umma, waɗanda ba kawai suna rike da muƙami ba, amma sukan sauya rayuwar mutane ta hanyar karamci, shugabanci da amana. Ga ni, wannan!-->!-->!-->…
Majalisar wata masarauta ta ƙwace sarautar da aka ba wa Shugaba Tinubu da wasu mutane huɗu
Majalisar Sarakunan Idoma ta bayyana cewa ta soke sarautar gargajiya da aka bai wa Shugaban Ƙasa Bola Tinubu da wasu mutane huɗu a lokacin bikin Igede Agba a Ƙaramar Hukumar Oju, Jihar Benue.
Wakilinmu ya tattaro daga wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Hukumar NMCN ta soke dokar korar ɗaliban aikin jinya da ungozoma bayan kasa cin jarabawa sau uku
Hukumar Kula da Ilimin Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NMCN) ta sanar da soke doguwar dokar da ta daɗe tana tilasta wa ɗaliban koyon aikin jinya da suka kasa haye jarabawar ƙwararru har sau uku su bar makaranta.
Wakilinmu ya tattaro daga!-->!-->!-->…
SUBEB ta Jigawa ta buɗe ƙofar neman aikin zama Sakataren Ilimi na ƙaramar hukuma a jihar
Hukumar Ilimi Matakin Farko ta Jihar Jigawa (SUBEB) ta sanar da buɗe shafin neman aikin Sakataren Ilimi a fadin ƙananan hukumomi 27 na jihar.
Wakilinmu ya tattaro daga wata sanarwa da aka rarraba a madadin Shugaban Hukumar cewa, an buɗe!-->!-->!-->…
Hasashen samun ruwan sama a sassan Najeriya na yau Talata daga NiMet, za a sami ambaliya a jihohi 2
Hukumar Kula da Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta bayyana hasashen yanayi na ranar Talata, 9 ga Satumba, 2025, inda aka yi gargaɗin yiwuwar samun ruwan sama mai ƙarfi, hadari mai duhu, da yiwuwar samun ambaliya a wasu sassan Najeriya.
!-->!-->!-->…
Tsohon ɗan takarar Majalisar Wakilai ya sauya sheƙa zuwa ADC a Jigawa, ya yi alƙawarin yaƙar APC
A ranar Asabar, jam’iyyar ADC reshen Ƙaramar Hukumar Hadejia a Jihar Jigawa ta karɓi tsohon ɗan takarar Majalisar Wakilai, Hon. Baffa Saleh, wanda a baya ya tsaya takara a jam’iyyar NNPP a zaɓen 2023 da nufin neman wakiltar mazaɓar!-->…