Browsing Category
Labarai
Sabbin rahotanni daga Najeriya da duniya.
Gwamnatin Jigawa ta amince da wasu sabbin ayyuka na biliyan 6.16 a ɓangaren ilimi, noma, harkokin…
Majalisar Zartarwa ta Jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi, ta amince da aiwatar da wasu muhimman ayyuka da suka shafi ilimi, noma, makamashi, da kuma tsarin kuɗi a zaman da ta gudanar ranar Litinin 22 ga Satumba,!-->…
Ƴan sanda sun ƙara kama masu aikata laifuka daban-daban a Jigawa, sun ƙwato wayoyi, motoci da…
Rundunar Ƴan Sanda ta Jigawa ta bayyana nasarorin da ta samu wajen kama masu aikata laifuka daban-daban a faɗin jihar, ƙarƙashin jagorancin CP Dahiru Muhammad.
Wakilinmu ya tattaro daga sanarwar rundunar cewa, a Ofishin Ƴan Sanda na!-->!-->!-->…
NNPP ta bayyana cewa babu ruwanta da shirin Kwankwaso na komawa APC
Sakataren New Nigeria Peoples Party (NNPP) na ƙasa, Dr Ogini Olaposi, ya bayyana cewa shirin shiga All Progressives Congress (APC) na tsohon gwamnan Kano, Senator Rabiu Kwankwaso da Kwankwasiya Movement ne kaɗai, ba jam’iyya ba.
!-->!-->!-->…
Ƙasashen da suka amince da Ƙasar Falasdinu da waɗanda ba su amince ba, da abin da hakan ke nufi
A ranar Lahadi, ƙasashe kamar Birtaniya, Ostiraliya, Kanada da Portugal sun bayyana amincewa da ƙasar Falasdinu, shekaru kusan biyu bayan fara yaƙin Gaza, yayin da wasu ƙasashe ciki har da Faransa da Belgium ke shirin bin sahu a Majalisar!-->…
Tinubu ya ziyarci iyalan Buhari a Kaduna, ya yi wani muhimmin alƙawari kan abin da Buhari ya bari
Wakilinmu ya tattaro cewa, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a gidansu da ke Kaduna, inda ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da ɗaukaka gado da!-->…
Fubara ya yi jawabi ga al’ummar Rivers karo na farko bayan ƙarewar dokar ta-ɓaci a jihar, ya gode wa…
Wakilinmu ya tattaro cewa Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi jawabi ga jama’ar jiharsa a ranar Juma’a, 19 ga Satumba, 2025, bayan ƙarshen wa’adin watanni shida na dokar ta-ɓaci da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya tun a!-->…
EFCC ta ritsa ƴan damfara da intanet har su 19, ta kama su tare da ƙwace kayan aikinsu
Wakilinmu ya tattaro daga hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa, EFCC, cewa jami’anta daga ofishin Kaduna sun kama mutane 19 da ake zargi da yin damfara ta intanet a ƙaramar hukumar Lapai ta Jihar Neja.
An ce an kama su ne a ranar!-->!-->!-->…
Annobar amai da gudawa ta kashe mutane 58, ta kwantar da wasu da dama a Bauchi
Aƙalla mutane 58 sun rasa rayukansu sakamakon ɓarkewar sabuwar annobar cutar amai da gudawa da ta ɓulla a ƙananan hukumomi 14 daga cikin 20 na Jihar Bauchi.
Bayanan da Daily Trust ta tattara daga ofishin gwamnatin jihar sun ce akwai!-->!-->!-->…
Atiku ya ɗauki nauyin karatun ɗalibai uku da suka lashe gasar Turanci a Ingila
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma jagoran adawa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ɗauki nauyin karatun ƴan mata uku da suka lashe gasar TeenEagle Global Finals ta Turancin Ingilishi da aka gudanar a Ingila.
BBC Hausa ta tattaro a wata!-->!-->!-->…
Matasan ƴan kasuwa a Jigawa sun lashe gasar samun tallafin naira miliyan biyu don bunƙasa kasuwanci
Aƙalla matasa takwas daga cikin sabbin ƴan kasuwa 80 a Jigawa waɗanda Cibiyar Bunƙasa Fasahar Sadarwa da Ci Gaban Al’umma (CITAD) ta horas sun samu tallafin naira miliyan biyu don inganta kasuwancinsu.
Ingantattun bayanai da PUNCH ta!-->!-->!-->…