Browsing Category
Labarai
Sabbin rahotanni daga Najeriya da duniya.
Ƴan Sanda sun sake bankaɗo wata lalatar a Jigawa ta satar shanu da satar wayoyin lantarki, sun kama…
Rundunar ƴan sandan Jihar Jigawa ta ce ta samu nasarar daƙile satar shanu da kuma kama waɗanda suka lalata wayoyin wutar lantarki a wasu sassan jihar, tare da kama mutane da dama da ake zargi da hannu a cikin laifukan.
Wakilinmu ya!-->!-->!-->…
INEC ta amince da sabon shugabancin jam’iyyar ADC na ƙasa
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta tabbatar da sabon shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), lamarin da ya samu yabo daga ƴan jam’iyyar da kuma magoya bayan demokaraɗiyya a Najeriya.
Wakilinmu ya tattaro!-->!-->!-->…
OPay ya ƙaddamar da tallafin karatu na miliyoyin nairori da ɗaliban BUK, ɗalibai za su samu ₦300,000…
Kamfanin OPay Digital Services Limited ya ƙaddamar da wani shirin tallafin karatu na Naira miliyan 60 ga ɗaliban Jami’ar Bayero da ke Kano, a ranar Talata, 9 ga Satumba 2025.
Wakilinmu ya gano cewa an ƙulla wannan yarjejeniya ne ta!-->!-->!-->…
UNICEF da Kirikasamma sun bayar da tallafin kayayyakin kula da lafiya ga PHCs
Ƙungiyar kula da yara ta Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) tare da Ƙaramar Hukumar Kirikasamma a Jihar Jigawa sun bayar da kayayyakin kula lafiya domin inganta kula da mata masu juna biyu da sauran ayyukan lafiya a cibiyoyin kula da lafiya!-->…
HASASHEN YANAYI: NiMet ta fitar da gargaɗi kan samun ruwan sama mai iska a yankunan Arewa da Kudu a…
Hukumar hasashen yanayi ta ƙasa (NiMet) ta bayyana hasashen yanayin yau Alhamis, 11 ga Satumba 2025, inda ta yi gargaɗi kan samun ruwan sama da ake sa ran zai biyo da iska mai ƙarfi a wasu sassan ƙasar.
Rahoton da wakiliyarmu ta tattaro!-->!-->!-->…
An kama wani tsoho ɗan shekara 70 da zargin lalata da ƙananan yara ta hanyar yaudararsu da kuɗi a…
Rundunar ƴan sandan Jihar Bauchi ta bayyana cewa, jami’anta sun kama wani dattijo mai shekaru 70, Lawan Sani, bisa zargin yin lalata da wasu ƴan mata uku bayan ya yaudare su da kudi ₦500.
Rahoton ya bayyana cewa wanda ake zargin, wanda!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga sun shiga masallaci, sun yi garkuwa da masu sallah a Zamfara
Rahoton ƙwararren masani kan yaƙi da ta’addanci da samar da tsaro, Zagazola Makama, ya nuna cewa, aƙalla mutane uku aka yi garkuwa da su a lokacin sallar asuba a masallacin Yarlaluka, Dansadau, a Ƙaramar Hukumar Maru ta Jihar Zamfara.
!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Najeriya ta shiga duhu, babban layin wutar lantarki na ƙasa, National Grid, ya katse
Sanarwar da hukumomin wutar lantarki suka fitar ta ce, babban layin wutar lantarki na ƙasa, National Grid ya samu katsewa a ranar Laraba, lamarin da ya haifar da katsewar wutar lantarki a sassa daban-daban na Najeriya.
A cikin wata!-->!-->!-->…
Bayan an masa zanga-zanga, Gwamnan Kano ya amince a gaggauta gyaran Gadar Ƴanshana
“Za mu fara (aikin) nan da nan — Gadar Ƴanshana za ta dawo kamar yadda ya kamata,” in ji Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, yayin amincewa da gyaran Gadar Ƴanshana da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso, bayan da mazauna yankin suka gudanar da!-->…
Kano ta haramta amfani da zarton inji marar izini a sare bishiyoyi, ta ɓullo da tsarin ba wa zartuna…
"Ba za mu ƙyale sare itace ba don na son rai kawai – ka sare ɗaya, sai ka dasa biyu ko uku,” in ji Hon. Dakta Dahiru Muhammad Hashim, kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi na Jihar Kano, yayin bayyana sabuwar dokar haramta amfani da zarton!-->…