Browsing Category
Labarai
Sabbin rahotanni daga Najeriya da duniya.
CP Dahiru ya karrama sabbin waɗanda su ka sami matsayin DSP a Jihar Jigawa
Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar Jigawa, CP Dahiru Muhammad, ya karrama wasu jami’ai da suka samu ci gaba zuwa matsayin Deputy Superintendent of Police (DSP) a wata gagarumar liyafa da aka gudanar a Hedikwatar Rundunar Ƴan Sanda da ke Dutse.
!-->!-->…
Saudiyya ta yi nasarar raba tagwayen da aka haifa a manne a Kano bayan tiyata mai haɗarin gaske
Wasu tagwaye, Hassana da Husaina, ƴan asalin Jihar Kano, sun dawo Najeriya bayan samun nasarar tiyata mai matuƙar wahala da aka yi musu a ƙasar Saudiyya, inda aka raba jikinsu da ya haɗu a ƙasan ciki, ƙugu da ƙashin baya.
Tagwayen sun!-->!-->!-->…
HASASHEN YANAYI: NiMet ta fitar da gargaɗi kan samun ruwan sama da yiwuwar ambaliya a jihohi biyar
Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da hasashen yanayi na ranar Asabar, 13 ga Satumba, 2025, inda ta yi gargaɗin samun ruwan sama mai ɗauke da guguwa a sassa daban-daban na ƙasar.
A cewar hukumar, da safe ana sa ran!-->!-->!-->…
Rundunar Ƴan Sanda ta Jigawa na ƙara ƙarfafa hulɗa da jama’a ta hanyar ziyarce-ziyarcen ƙungiyoyi da…
Rundunar ƴan sanda ta Jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin Kwamishinan Ƴan Sanda, CP Dahiru Muhammad, ta bayyana cewa tana ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da muhimman masu ruwa da tsaki domin tabbatar da zaman lafiya, tsaro da ci gaba mai ɗorewa a!-->…
Wasu da ake zargin matsafa ne sun farmaki wajen jana’iza, sun hallaka mutane
An samu mummunan hari a daren Alhamis lokacin da wasu da ake zargin ƴan ƙungiyar asiri ne suka kai farmaki wajen jana’iza a ƙauyen Ezi, Ogidi, ƙaramar hukumar Idemili ta Arewa, Jihar Anambra, inda suka kashe mutane huɗu tare da jikkata!-->…
Sowore ya ƙi janye kalaman da DSS ta ce na “ƙarya, ɓatanci, kuma abin tayar da hankalin jama’a” ne…
Ƙwararren ɗan fafutuka kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar AAC a zaɓen 2023, Omoyele Sowore, ya ƙi amincewa da buƙatar hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) wacce ta nemi ya janye wani rubutu da ya wallafa a dandalin sada zumunta na X,!-->…
Gwamnan Kano ya aika da ƙudirin ƙara tsaurara dokar hana auren jinsi da sauran ayyukan masha’a a…
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da miƙa ƙudirin doka zuwa Majalisar Dokokin Jiharsa domin haramta auren jinsi da sauran abubuwan da aka bayyana a matsayin na rashin tarbiyya a jihar.
Wakilinmu ya tattaro daga wata!-->!-->!-->…
Duk ɗan Afirkan da zai je Burkina Faso ba sai ya biya kuɗin biza ba – Gwamnatin Ƙasar
Gwamnatin Burkina Faso ta sanar da cire kuɗin biza ga dukkan ƴan ƙasashen Afirka, a wani mataki da ta bayyana a matsayin ƙarfafa zumuncin ƴan Afirka da kuma sauƙaƙa motsi da hulɗar kayayyaki.
BBC ta rawaito cewa Ministan Tsaro na ƙasar,!-->!-->!-->…
Haɗarin mota ya yi tonon silili, NDLEA ta kama tabar wiwi kilogiram 112 bayan motoci 2 sun yi karo
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi (NDLEA) a Kano ta ce ta gano tabar wiwi mai nauyin kilogiram 112, bayan haɗarin mota da ya rutsa da wata Golf da ta yi karo da babbar mota a kan hanyar Zaria–Kano, a Gadar Tamburawa.
!-->!-->!-->…
ICPC ta bankaɗo ayyuka 1,440 da kuɗinsu ya kai naira biliyan 271 a Arewa maso Yamma da Arewa maso…
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa a Ma’aikataun Gwamnati (ICPC) ta bayyana cewa ta bankaɗo tare da bibiyar ayyuka 1,440 da darajarsu ta kai naira biliyan 271.054 a cikin shekaru biyu da suka gabata, a yankunan Arewa maso Yamma da Arewa!-->…