Browsing Category
Labarai
Sabbin rahotanni daga Najeriya da duniya.
UNICEF da Kirikasamma sun bayar da tallafin kayayyakin kula da lafiya ga PHCs
Ƙungiyar kula da yara ta Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) tare da Ƙaramar Hukumar Kirikasamma a Jihar Jigawa sun bayar da kayayyakin kula lafiya domin inganta kula da mata masu juna biyu da sauran ayyukan lafiya a cibiyoyin kula da lafiya!-->…
HASASHEN YANAYI: NiMet ta fitar da gargaɗi kan samun ruwan sama mai iska a yankunan Arewa da Kudu a…
Hukumar hasashen yanayi ta ƙasa (NiMet) ta bayyana hasashen yanayin yau Alhamis, 11 ga Satumba 2025, inda ta yi gargaɗi kan samun ruwan sama da ake sa ran zai biyo da iska mai ƙarfi a wasu sassan ƙasar.
Rahoton da wakiliyarmu ta tattaro!-->!-->!-->…
An kama wani tsoho ɗan shekara 70 da zargin lalata da ƙananan yara ta hanyar yaudararsu da kuɗi a…
Rundunar ƴan sandan Jihar Bauchi ta bayyana cewa, jami’anta sun kama wani dattijo mai shekaru 70, Lawan Sani, bisa zargin yin lalata da wasu ƴan mata uku bayan ya yaudare su da kudi ₦500.
Rahoton ya bayyana cewa wanda ake zargin, wanda!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga sun shiga masallaci, sun yi garkuwa da masu sallah a Zamfara
Rahoton ƙwararren masani kan yaƙi da ta’addanci da samar da tsaro, Zagazola Makama, ya nuna cewa, aƙalla mutane uku aka yi garkuwa da su a lokacin sallar asuba a masallacin Yarlaluka, Dansadau, a Ƙaramar Hukumar Maru ta Jihar Zamfara.
!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Najeriya ta shiga duhu, babban layin wutar lantarki na ƙasa, National Grid, ya katse
Sanarwar da hukumomin wutar lantarki suka fitar ta ce, babban layin wutar lantarki na ƙasa, National Grid ya samu katsewa a ranar Laraba, lamarin da ya haifar da katsewar wutar lantarki a sassa daban-daban na Najeriya.
A cikin wata!-->!-->!-->…
Bayan an masa zanga-zanga, Gwamnan Kano ya amince a gaggauta gyaran Gadar Ƴanshana
“Za mu fara (aikin) nan da nan — Gadar Ƴanshana za ta dawo kamar yadda ya kamata,” in ji Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, yayin amincewa da gyaran Gadar Ƴanshana da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso, bayan da mazauna yankin suka gudanar da!-->…
Kano ta haramta amfani da zarton inji marar izini a sare bishiyoyi, ta ɓullo da tsarin ba wa zartuna…
"Ba za mu ƙyale sare itace ba don na son rai kawai – ka sare ɗaya, sai ka dasa biyu ko uku,” in ji Hon. Dakta Dahiru Muhammad Hashim, kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi na Jihar Kano, yayin bayyana sabuwar dokar haramta amfani da zarton!-->…
Rigimar dakatar da Natasha ta ƙara zafi, PDP da manyan lauyoyi sun caccaki Majalisar Dattawa kan ƙin…
Rigimar da ta shafi dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta sake ɗaukar sabon salo a jiya Talata, yayin da jam’iyyar PDP da wasu manyan lauyoyi (SANs) suka soki matakin Majalisar Dattawa na ƙin barin ta koma majalisa bayan cikar!-->…
Ƙungiyar Likitocin Asibitocin Gwamnati za ta yanke hukuncin ƙarshe kan tsunduma yajin aikin gamagari…
Ƙungiyar Likitocin Asibitocin Gwamnati ta Ƙasa (NARD) za ta gudanar da taron Majalisar Zartarwarta ta Ƙasa (NEC) a yau Laraba domin yanke shawara da ɗaukar mataki na gaba kan wa’adin kwanaki 10 da ta bai wa gwamnatin tarayya.
Ƙungiyar!-->!-->!-->…
Ɗan Majalissar Jiha, Rossy, ya yi kira ga al’ummar Birnin Kudu da su yi rijistar zaɓe
Ɗan majalisar Jihar Jigawa mai wakiltar mazaɓar Birnin Kudu, Honourable Muhd Kabir Ibrahim Yayannan Rossy, ya yi kira ga al’ummar mazaɓarsa da su yi amfani da damar rajistar masu kaɗa ƙuri’a (CVR) da ke gudana a halin yanzu domin tabbatar!-->…