Browsing Category
Kasuwanci da Tattalin Arziki
Bayanan kasuwanci, tattalin arziki da cigaban masana’antu.
Ƴan Sandan Jigawa sun wayar da kan ƴan jari-bola kan kare kai daga taka bom yayin tsince-tsince
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta gudanar da taron wayar da kai ga ƴan kasuwar shara da ƙarafa (ƴan jari-bola) a jihar domin faɗakar da su kan haɗarin abubuwa masu fashewa (irin su bom).
Wakilinmu ya tattaro cewa, taron wanda aka!-->!-->!-->…
Matatar Dangote ta dakatar da Sayar da man fetur da naira, za a iya samun canjin farashin litar mai…
Masana’antar Dangote Petroleum Refinery and Petrochemicals ta sanar da dakatar da sayar da man fetur da Naira daga ranar Lahadi, 28 ga Satumba, 2025.
Rahoton da wakilinmu ya tattaro ya nuna cewa, sanarwar ta fito ne daga Sashen Harkokin!-->!-->!-->…
Matasan ƴan kasuwa a Jigawa sun lashe gasar samun tallafin naira miliyan biyu don bunƙasa kasuwanci
Aƙalla matasa takwas daga cikin sabbin ƴan kasuwa 80 a Jigawa waɗanda Cibiyar Bunƙasa Fasahar Sadarwa da Ci Gaban Al’umma (CITAD) ta horas sun samu tallafin naira miliyan biyu don inganta kasuwancinsu.
Ingantattun bayanai da PUNCH ta!-->!-->!-->…
Mustapha Sule Lamido ya taya Farouk Gumel murna kan naɗinsa a matsayin Shugaban Hukumar Alkinta…
Tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Jigawa a ƙarƙashin jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Mustapha Sule Lamido, ya bayyana jin daɗinsa kan naɗin da aka yi wa ɗan Najeriya, Farouk Mohammed Gumel, a matsayin Shugaban Daraktocin Hukumar Alkinta Arziƙin!-->…
Ƴan sanda sun ƙaryata tallata ɗaukar sabbin ma’aikata da ke yawo a kafofin sadarwa
Rundunar Ƴan Sandan Najeriya ta ƙaryata wata sanarwa da ta yaɗu a shafukan sada zumunta wadda ke iƙirarin cewa za a buɗe sabuwar damar ɗaukar sabbin ma’aikata daga ranar 22 ga Satumba, 2025.
Sanarwar bogi mai taken “Nigeria Police Force!-->!-->!-->…
Asusun Tarayya ya raba kuɗaɗe ga Gwamnatin Tarayya, jihohi da ƙananan hukumomi, mafi yawa a tarihin…
Kwamitin Rabon Kuɗaɗen Tarayya, wato FAAC, ya raba Naira tiriliyan 2.225 a watan Agusta 2025, kuɗaɗen da aka ce sune mafi girma da aka taɓa rabawa tun samar da Najeriya.
Wannan shi ne karo na biyu a jere da rabon kuɗaɗe ya haura Naira!-->!-->!-->…
Gwamnatin Najeriya ta raba naira biliyan 330 ga wasu talakawa, na saura na kan hanya – Wale Edun
Gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa ta raba naira biliyan 330 ga talakawa da marasa galihu a faɗin ƙasar nan ta hannun hukumar kula da tsarin tallafin jama’a, wato National Social Safety-Net Coordinating Office (NASSCO).
Ministan Kuɗi!-->!-->!-->…
INEC ta yi magana kan sanarwar ɗaukar ma’aikata a hukumar, ta gargaɗi jama’a
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta gargaɗi jama’a da su yi watsi da wata sanarwa ta bogi da ake yaɗawa a shafukan sada zumunta cewa hukumar tana ɗaukar ma’aikata.
A wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na X ranar!-->!-->!-->…
Dangote ya ce, direbobin tankunansa na samun albashi fiye da na ma su digiri a Najeriya
Shugaban kamfanin Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa direbobin kamfaninsa na samun albashi mai tsoka, wanda ya fi na yawancin masu digiri a Najeriya.
Wannan jawabi na Dangote ya fito ne a wani faifan bidiyo da tashar!-->!-->!-->…
Tinubu ya ba da umarnin gaggawa ga ministoci na rage tsadar kayan abinci a Najeriya
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya bai wa wani kwamiti na Majalisar Zartarwa ta Tarayya (FEC) umarnin gaggawa kan rage tsadar kayan abinci a kasuwannin ƙasar.
Wakilinmu ya tattaro daga jawabin Ƙaramin Ministan Harkokin Noma da Tsaron!-->!-->!-->…