Browsing Category
Ilimi
Labarai da bincike kan harkar ilimi da cigaba.
Malaman makarantu da iyaye sun caccaki sabuwar manhajar karatun Gwamnatin Tarayya
Wasu malamai da iyaye sun caccaki Gwamnatin Tarayya kan sanar da sabuwar manhajar karatu ba tare da shawarar masu ruwa da tsaki ba, suna gargaɗin cewa gaggawar aiwatar da ita ka iya rage ingancin ilimi a makarantu.
Wakilinmu ya tattaro!-->!-->!-->…
NOA ta ta’allaƙa Ilimi da matsayin kayan aikin ginin ƙasa mai ƙarfi, ta ce a shigar da mata da masu…
Wakilinmu ya tattaro daga Hukumar Wayar da Kan Jama’a ta Ƙasa (NOA) cewa, a yayin bikin Ranar Ƙasa da Ƙasa ta Ƙarfafa Ilimi ta 2025, an yi kiran a rungumi ilimi a matsayin mabuɗin ɗorewar ƙasa, haɗin kan al’umma da kuma fitar da miliyoyi!-->…
Ƙungiyar Tsofin Ɗaliban BUK ta gudanar da Taron Shekara karo na 35, ta ƙaddamar da shafin yanar gizo…
Ƙungiyar Ɗaliban da Suka Kammala Karatu ta Jami’ar Bayero Kano, BUK (BUKAA) ta gudanar da taron shekara-shekara karo na 35 a ranar Asabar, 6 ga Satumba, 2025, inda manyan tsofaffin ɗalibai daga dukkan shiyyoyi shida na Najeriya suka!-->…
Iyaye a Jigawa sun koka kan tsadar kayan makaranta yayin da ake shirin komawa karatu
Rahoton da jaridar PUNCH ta tattara a Dutse, Jihar Jigawa, ya nuna cewa iyaye a jihar na kokawa kan hauhawar farashin kayan makaranta yayin da makarantun gwamnati da na kuɗi ke shirin komawa karatu a ranar Litinin mai zuwa don fara sabon!-->…