Browsing Category
Gwamnati
Rahotanni da bayanai kan manufofin gwamnati.
Fubara ya koma bakin aiki bayan wata shida na dokar ta-ɓaci a Rivers, dubannan mutane ne suka tarbe…
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu, sun koma kujerunsu na mulki yau Alhamis, bayan shafe watanni shida a waje, sakamakon dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Tinubu ya ƙaƙaba a jihar a ranar 18 ga Maris, 2025.
!-->!-->!-->…
Asusun Tarayya ya raba kuɗaɗe ga Gwamnatin Tarayya, jihohi da ƙananan hukumomi, mafi yawa a tarihin…
Kwamitin Rabon Kuɗaɗen Tarayya, wato FAAC, ya raba Naira tiriliyan 2.225 a watan Agusta 2025, kuɗaɗen da aka ce sune mafi girma da aka taɓa rabawa tun samar da Najeriya.
Wannan shi ne karo na biyu a jere da rabon kuɗaɗe ya haura Naira!-->!-->!-->…
Tinubu ya kawo ƙarshen dokar ta-ɓaci a Rivers, ya mayar da Fubara da ƴan majalisu kan mulki
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da kawo ƙarshen dokar ta-ɓaci a Jihar Rivers, tare da mayar da Gwamna Siminalayi Fubara, mataimakiyarsa Ngozi Nma Odu, da kuma mambobin Majalisar Dokokin jihar su ci gaba da gudanar da ayyukansu!-->…
Gwamnatin Jigawa ta amince da ƙarin kasafin kuɗi na naira biliyan 75 ga jiha da ƙananan hukumomi
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da ƙarin kasafin kuɗi na naira biliyan 75 a shekarar 2025, domin gabatar da shi ga majalisar dokokin jihar.
Wakilinmu ya tattaro daga Kwamishinan Yaɗa Labarai, Matasa, Wasanni da Al’adu, Sagir Musa,!-->!-->!-->…
Gwamnati ta ƙaddamar da sabon tsari don sauƙaƙa takin zamani ga manoma a Najeriya
Shirin Taki na Ƙasa (PFI) ya bayyana cewa yana ci gaba da ɗaukar matakai don tabbatar da wadataccen taki ga manoma a Najeriya, domin ciyar da manufofin Shugaba Bola Tinubu na samun cikakkiyar cin gashin kai a abinci.
Wakilinmu ya!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi ya taya Farouk Gumel murnar samun shugabancin Asusun Kuɗaɗen Botswana
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya taya Farouk Mohammed Gumel murnar naɗinsa a matsayin Shugaban Asusun Kuɗaɗen Ƙasar Botswana (Sovereign Wealth Fund).
A wata sanarwa daga Kakakin Yaɗa Labarai na Gwamna, Hamisu Mohammed Gumel,!-->!-->!-->…
Sakamakon zaman Majalisar Zartarwa ta Jigawa na ranar Talata 16 ga Satumba
Majalisar Zartarwa ta Jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi, ta gudanar da zamanta na yau da kullum a ranar Talata, 16 ga Satumba, 2025, inda aka amince da wasu manyan matakai da za su shafi muhimman fannoni na rayuwar!-->…
Ƴan Tinubu na ƙalubalantar kiran yin bore irin na Nepal a Najeriya yayin da wasu ke cewa in ba ai…
Wasu magoya bayan Shugaba Bola Tinubu sun soki kiran da ake yi a shafukan sada zumunta na yin zanga-zanga a Najeriya, bayan tarzomar da matasan Nepal suka gudanar wadda ta kifar da Firayim Minista na ƙasar.
Wannan kira na zuwa ne bayan!-->!-->!-->…
Buji a Jigawa za ta ɗauki sabbin ƴan vigilante 40 domin ƙarfafa tsaro
Ƙaraman Hukumarm Buji a Jihar Jigawa ta sanar da shirin ɗaukar sabbin jami’an vigilante guda 40 domin ƙara ƙarfi ga ayyukan tsaro a yankin.
Wakilinmu ya gano daga wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na ƙaramar hukumar, Aliyu B.!-->!-->!-->…
Gwamnan Kano ya aika da ƙudirin ƙara tsaurara dokar hana auren jinsi da sauran ayyukan masha’a a…
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da miƙa ƙudirin doka zuwa Majalisar Dokokin Jiharsa domin haramta auren jinsi da sauran abubuwan da aka bayyana a matsayin na rashin tarbiyya a jihar.
Wakilinmu ya tattaro daga wata!-->!-->!-->…