Browsing Category
Babban Labari
Muhimman manyan labarai na rana.
Ƴan Sanda a Jigawa sun kama ƴan fashi, masu kisan kai da ɓarayin motoci bayan zuzzurfan bincike
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Jigawa ta tabbatar da kama wasu da ake zargi da laifukan fashi da makami, kisan kai, da satar motoci sakamakon cigaba da aikin leƙen asiri da haɗin gwiwa tsakanin hukumomin tsaro.
Kwamishinan ƴan sandan, CP!-->!-->!-->…
PDP ta dakatar da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar masu goyon bayan Nyesom Wike
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta dakatar da wasu manyan jiga-jiganta guda huɗu – Lauyan Jam’iyya, Kamaldeen Ajibade (SAN); Sakataren Ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu; Mataimakin Lauyan Jam’iyya, Okechukwu Osuoha; da Sakataren!-->…
Jigawa ta bai wa Ƴan Sanda gudunmawar motocin sintiri 10 don ƙarfafa tsaro
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta bayyana godiyarta ga Gwamna Malam Umar Namadi, bisa kyautar motoci 10 ƙirar Toyota Hilux da gwamnatin jihar ta bai wa rundunar don ƙarfafa aikin tsaro.
TIMES HAUSA ta tattaro cewa bikin miƙa motocin!-->!-->!-->…
Najeriya ta ƙaryata Trump bisa zargin cewa Kiristoci na fuskantar barazana a ƙasar
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ƙaryata iƙirarin shugaban Amurka, Donald Trump, na cewa Kiristoci na fuskantar barazana ta kisa da tsanantawa a Najeriya.
A cikin wata sanarwa da Ma’aikatar Harkokin Waje ta fitar yau Asabar, gwamnatin ta!-->!-->!-->…
Kotu ta jinkirta amincewa da buƙatar Sule Lamido ta hana PDP gudanar da taron Convention
Babbar kotun tarayya dake Abuja ta ƙi amincewa da buƙatar da tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya gabatar domin hana jam’iyyar PDP gudanar da gangamin ƙasa da aka shirya a Ibadan, Jihar Oyo, a ranakun 15 da 16 ga watan Nuwambar nan.
!-->!-->!-->…
PDP zata ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotun da ya dakatar da taron Convention
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta umarci lauyoyinta da su gaggauta ɗaukaka ƙara kan hukuncin da babbar kotun tarayya dake Abuja ta yanke wanda ya dakatar da gudanar da taron gangamin jam’iyyar da aka shirya yi a ranar 15 zuwa 16!-->…
Hon. Rossi zai gina rijiyoyin burtsatse a faɗin Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu don rage wa jama’a…
Rahotannin da TIMES HAUSA ta tattaro daga ofishin ɗan majalisar dokokin Jihar Jigawa mai wakiltar mazaɓar Birnin Kudu, Honarabul Muhammad Kabir Ibrahim Yayannan (Rossi), sun tabbatar da cewa, ɗan majalisar ya ƙaddamar da shirin gina!-->…
Yanzu duk wata kwangila da ba ta haura naira biliyan 20 ba kamfani ɗan Najeriya ne zai na yi –…
Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗaukar sabon tsarin fifita ayyuka wajen biyan kuɗaɗen ayyukan gine-ginen hanyoyi da kamfanin NNPCL ya bari a hannunta, domin tabbatar da ci gaba da aiwatar da su cikin inganci da daidaito da umarnin Shugaban!-->…
EFCC ta yi wa matasa nasiha, ta ce su bi shawararta ko nan gaba su yi nadama
Shugaban Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya shawarci matasan Najeriya da su guji aikata damfara ta yanar gizo tare da karkatar da basirarsu wajen aikin gina ƙasa da ci gaban tattalin arziƙi.
!-->!-->!-->…
Likita ɗaya na kula da marassa lafiya sama da 9,000 a Najeriya, likitoci sun ƙayyade iya awanni da…
Ƙungiyar Nigerian Association of Resident Doctors (NARD) ta bayyana takaici kan rashin daidaituwar adadin likitoci da marasa lafiya a Najeriya, inda kowane likita ɗaya ke kula da mutane 9,083 – lamarin da suka ce ya yi nisa da ƙa’idar!-->…