Browsing Category
Babban Labari
Muhimman manyan labarai na rana.
NiMet ta yi hasashen samun ruwan sama da iska a sassa daban-daban na Najeriya yau Lahadi
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta sanar da cewa ana sa ran samun ruwan sama mai ɗan yawa tare da guguwar iska a wasu yankunan Najeriya ranar Lahadi, 14 ga Satumba 2025.
Hukumar ta kuma gargaɗi mazauna yankunan da ke da hatsarin!-->!-->!-->…
Saƙon Godiya da Ban Gajiya ga Mahalarta Bikin Karɓar ƴan PDP zuwa APC a Birnin Kudu – Hon. Ado…
Jam’iyyar APC mai mulki a Jihar Jigawa ta samu gagarumar nasara bayan mata 792 daga jam’iyyar adawa ta PDP sun sauya sheƙa zuwa APC a Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu.
Wakilinmu ya tattaro cewa dubban jama’a sun halarci wannan biki na sauya!-->!-->!-->…
Matan PDP 792 Sun Sauya Sheƙa Zuwa APC a Jigawa, Sun yi alƙawarin kai jam’iyyar ga nasara a zaɓen…
Aƙalla mata 792 ne suka bar jam’iyyar adawa ta People’s Democratic Party (PDP) suka koma jam’iyya mai mulki ta All Progressives Congress (APC) a Jihar Jigawa.
Wakilinmu ya tattaro cewa matan sun bayyana sauyin sheƙarsu ne a wani taro da!-->!-->!-->…
Ƴan Tinubu na ƙalubalantar kiran yin bore irin na Nepal a Najeriya yayin da wasu ke cewa in ba ai…
Wasu magoya bayan Shugaba Bola Tinubu sun soki kiran da ake yi a shafukan sada zumunta na yin zanga-zanga a Najeriya, bayan tarzomar da matasan Nepal suka gudanar wadda ta kifar da Firayim Minista na ƙasar.
Wannan kira na zuwa ne bayan!-->!-->!-->…
Saudiyya ta yi nasarar raba tagwayen da aka haifa a manne a Kano bayan tiyata mai haɗarin gaske
Wasu tagwaye, Hassana da Husaina, ƴan asalin Jihar Kano, sun dawo Najeriya bayan samun nasarar tiyata mai matuƙar wahala da aka yi musu a ƙasar Saudiyya, inda aka raba jikinsu da ya haɗu a ƙasan ciki, ƙugu da ƙashin baya.
Tagwayen sun!-->!-->!-->…
HASASHEN YANAYI: NiMet ta fitar da gargaɗi kan samun ruwan sama da yiwuwar ambaliya a jihohi biyar
Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da hasashen yanayi na ranar Asabar, 13 ga Satumba, 2025, inda ta yi gargaɗin samun ruwan sama mai ɗauke da guguwa a sassa daban-daban na ƙasar.
A cewar hukumar, da safe ana sa ran!-->!-->!-->…
Rundunar Ƴan Sanda ta Jigawa na ƙara ƙarfafa hulɗa da jama’a ta hanyar ziyarce-ziyarcen ƙungiyoyi da…
Rundunar ƴan sanda ta Jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin Kwamishinan Ƴan Sanda, CP Dahiru Muhammad, ta bayyana cewa tana ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da muhimman masu ruwa da tsaki domin tabbatar da zaman lafiya, tsaro da ci gaba mai ɗorewa a!-->…
Sowore ya ƙi janye kalaman da DSS ta ce na “ƙarya, ɓatanci, kuma abin tayar da hankalin jama’a” ne…
Ƙwararren ɗan fafutuka kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar AAC a zaɓen 2023, Omoyele Sowore, ya ƙi amincewa da buƙatar hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) wacce ta nemi ya janye wani rubutu da ya wallafa a dandalin sada zumunta na X,!-->…
Gwamnan Kano ya aika da ƙudirin ƙara tsaurara dokar hana auren jinsi da sauran ayyukan masha’a a…
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da miƙa ƙudirin doka zuwa Majalisar Dokokin Jiharsa domin haramta auren jinsi da sauran abubuwan da aka bayyana a matsayin na rashin tarbiyya a jihar.
Wakilinmu ya tattaro daga wata!-->!-->!-->…
ICPC ta bankaɗo ayyuka 1,440 da kuɗinsu ya kai naira biliyan 271 a Arewa maso Yamma da Arewa maso…
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa a Ma’aikataun Gwamnati (ICPC) ta bayyana cewa ta bankaɗo tare da bibiyar ayyuka 1,440 da darajarsu ta kai naira biliyan 271.054 a cikin shekaru biyu da suka gabata, a yankunan Arewa maso Yamma da Arewa!-->…