Browsing Category
Babban Labari
Muhimman manyan labarai na rana.
“Ina matuƙar takaicin kai jam’iyyata ƙara kotu” – in ji Sule Lamido, mai neman shugabancin PDP na…
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa yana cikin baƙin ciki da takaici kan matakin da ya ɗauka na kai ƙarar jam’iyyarsa ta PDP kotu, sakamakon hana shi shiga jerin masu fafatawa a zaɓen shugabancin jam’iyyar.
!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa ta ɓoye tura wasu ɗalibai zuwa Cyprus, an ƙi tura ƴaƴan talakawa an tura na…
Gwamnatin Jihar Jigawa ta sake tura ƙarin ɗalibai zuwa ƙasar Cyprus domin karatun lafiya, amma wannan karon an gudanar da shirin cikin sirri, lamarin da ya tayar da ƙura a tsakanin al’umma da ma wasu tsoffin jami’an gwamnati.
TIMES!-->!-->!-->…
Rikicin Manoma da Makiyaya: Kwamishinan ƴan sanda ya jagoranci taron sulhu a Jigawa
Kwamishinan Ƴan Sanda na Jihar Jigawa, CP Dahiru Muhammad, ya gudanar da wani muhimmin taron zaman lafiya da tsaro tare da shugabanni, masu ruwa da tsaki da wakilan al’ummomi daga Gishinawo da Abangawa, bayan ɓarkewar rikici tsakanin!-->…
Kotu ta sake dakatar da PDP daga gudanar da gangamin ƙasa saboda hana Lamido takara
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta sake dakatar da jam’iyyar PDP daga gudanar da taron gangamin ƙasa da ta shirya yi a Ibadan, Jihar Oyo, a ranar 15 da 16 ga Nuwamba.
TIMES HAUSA ta samo daga Channels Television cewa kotun ta kuma hana!-->!-->!-->…
Ƴan sanda a Jigawa suka cafke manyan dillalan miyagun ƙwayoyi, suka ƙwato ƙwayoyi da kuɗaɗe
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta ce ta samu nasarar kama wasu fitattun dillalan miyagun ƙwayoyi a garuruwan Dutse, Guri, Babura, Kanya Babba, Bulangu da Yankwashi, a wani jerin samamen da aka gudanar domin murƙushe safarar kwayoyi a!-->…
Ƴan Najeriya sama da miliyan 20 ba sa samun damar amfani da intanet, ana shirin samar da kilomita…
Ministan Sadarwa, Kirkire-kirkire da Tattalin Arzikin Dijital, Bosun Tijani, ya bayyana cewa mutane fiye da miliyan 20 a Najeriya har yanzu ba su da damar shiga intanet.
TIMES HAUSA ta tattaro daga zaman sauraron jama’a a Majalisar!-->!-->!-->…
Amaechi ya ce, Tinubu “Ba shi da wayo, an kayar da shi a Legas”, ya buƙaci haɗin gwiwa don kayar da…
Tsohon gwamnan Jihar Rivers kuma babban jigo a jam’iyyar ADC, Rotimi Amaechi, ya buƙaci ƴan Najeriya da su shirya yin zaɓe mai tarin jama’a a 2027 domin hana Shugaba Bola Tinubu samun wa’adi na biyu.
TIMES HAUSA ta tattaro daga taron!-->!-->!-->…
Rahoto ya fallasa yanda ƴan sanda sama da 100,000 ke bauta wa Manya a Najeriya, an bar talakawa…
Sabon rahoton da Hukumar Ba da Mafaka ta Tarayyar Turai (EUAA) ta wallafa a Nuwamba 2025 ya nuna cewa sama da jami’an ƴan sanda 100,000 a Najeriya an tura su ne domin kare manyan ƴan siyasa da fitattun mutane (VIPs), lamarin da ke rage!-->…
Gwamnati ta rage kuɗin aikin Hajji, ta sanya sabon wa’adin biyan kuɗi
Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) ta sanar da sabon ragi kan kuɗin aikin Hajji na 2026 ga maniyyata daga sassa daban-daban na ƙasar, matakin da ya nuna samun babban sauƙi idan aka kwatanta da kuɗin 2025.
Bayanan da Hukumar ta fitar!-->!-->!-->…
Sojojin Najeriya sun ceto mutum 86, sun kama ƴan bindiga 29 bayan artabu da Boko Haram
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta sanar da ceto mutum 86 daga hannun masu garkuwa da mutane, tare da kama ƴan bindiga da masu taimaka musu 29 a yankuna daban-daban na Jihar Borno.
Sanarwar da kakakin Operation Hadin Kai, Sani Uba, ya!-->!-->!-->…