Browsing Category
Babban Labari
Muhimman manyan labarai na rana.
Saudiyya ta saki alhazan Najeriya da aka cafke da zargin safarar miyagun ƙwayoyi bayan gwamnati ta…
Gwamnatin Tarayya ta hannun Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta tabbatar da sakin wasu alhazan Najeriya uku da hukumomin Saudiyya suka tsare tun watan da ya gabata bisa zargin safarar miyagun ƙwayoyi.
!-->!-->!-->…
Dangote ya ce, direbobin tankunansa na samun albashi fiye da na ma su digiri a Najeriya
Shugaban kamfanin Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa direbobin kamfaninsa na samun albashi mai tsoka, wanda ya fi na yawancin masu digiri a Najeriya.
Wannan jawabi na Dangote ya fito ne a wani faifan bidiyo da tashar!-->!-->!-->…
Jihar Jigawa ta karrama malamai ma su ƙwazo a fannin koyarwa da maƙudan kuɗaɗe
Gwamnatin Jihar Jigawa ta karrama wasu malamai na makarantun kimiyya da fasaha da suka yi fice a shekarar 2025.
An raba lambobin yabo da kyaututtuka na kuɗi domin nuna yabawa ga jajircewa da ƙwarewar da suka nuna.
Gwamna Umar Namadi!-->!-->!-->!-->!-->…
Sakamakon zaman Majalisar Zartarwa ta Jigawa na ranar Talata 16 ga Satumba
Majalisar Zartarwa ta Jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi, ta gudanar da zamanta na yau da kullum a ranar Talata, 16 ga Satumba, 2025, inda aka amince da wasu manyan matakai da za su shafi muhimman fannoni na rayuwar!-->…
Fadar Shugaban Ƙasa ta mayar da martani kan gargaɗin Atiku na yiwuwar samun juyin-juya-hali a…
Fadar Shugaban Ƙasa a ranar Litinin ta yi watsi da gargaɗin tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, cewa yunwar da ake fama da ita a ƙasar na iya haddasa tashin hankali makamancin irin juyin juya halin Faransa na 1789.
A wata!-->!-->!-->…
Gwamnati ta fitar da gargaɗin samun ambaliyar ruwa a jihohi 11 daga 14 zuwa 18 ga Satumba
Ma’aikatar Muhalli ta Tarayya ta yi gargaɗin cewa jihohi 11 na iya fuskantar ambaliyar ruwa mai tsanani daga ranar 14 zuwa 18 ga Satumba 2025.
Wakiliyarmu ta tattaro daga sanarwar cibiyar hasashen ambaliyar ruwa ta ƙasa cewa, jihohin da!-->!-->!-->…
NiMet ta yi hasashen samun ruwan sama da guguwar iska a kwanaki uku, Litinin zuwa Laraba
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta yi hasashen cewa za a samu guguwar iska da ruwan sama mai matsakaicin yawa a sassan Najeriya daga Litinin 14 ga Satumba zuwa Laraba 16 ga Satumba.
Wakiliyarmu ta tattaro daga sanarwar da aka!-->!-->!-->…
An tsinci gawar uwa maƙale da ɗanta bayan haɗarin motar da ya hallaka mutane 19 a Zamfara
Mutane goma sha tara sun rasa rayukansu a wani mummunan haɗari da ya auku a ƙauyen Gwalli, Ƙaramar Hukumar Gummi, Jihar Zamfara, lokacin da wata motar haya ta faɗa cikin rafi daga kan wata gada ginin gargajiya.
Rahotannin da wakilin!-->!-->!-->…
Ƴan sanda sun cafke ƙananan yara da matasa masu safarar miyagun ƙwayoyi, satar babura da fasa gidaje…
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta cafke wasu mutane da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi, satar babura da kuma fasa gidaje a wurare daban-daban na jihar.
A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, SP Shiisu Lawan Adam!-->!-->!-->…
INEC ta tantance ƙungiyoyi 14 daga cikin 171 don ci gaba da neman rajistar zama jam’iyyun siyasa
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da cewa ƙungiyoyi 14 daga cikin 171 da suka nemi rajista sun tsallake matakin farko na tantancewa domin zama jam’iyyun siyasa.
Sanarwar da aka fitar ranar Alhamis, 11 ga Satumba 2025,!-->!-->!-->…