Browsing Category
Babban Labari
Muhimman manyan labarai na rana.
Hukumar Alhazai ta Jigawa ta sake jaddada ranar ƙarshe ta biyan kuɗin aikin Hajjin baɗi, saura ƴan…
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta shawarci dukkan masu niyyar zuwa aikin Hajji a shekarar 2026 da su gaggauta kammala biyan kuɗaɗen su kafin ranar 8 ga watan Oktoba 2025.
Wakilinmu ya tattaro cewa Darakta Janar na hukumar,!-->!-->!-->…
Kano ce jiha mafi cin jarrabawar NECO a 2025, Gwamna Abba ya nuna farin cikinsa
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana farin cikinsa bayan da Jihar Kano ta zama jiha mafi samun nasara a jarrabawar NECO ta 2025 ga ɗaliban makarantu, inda ta zarce sauran jihohi a sakamakon ƙarshe.
A wani saƙo da ya wallafa!-->!-->!-->…
Fubara ya koma bakin aiki bayan wata shida na dokar ta-ɓaci a Rivers, dubannan mutane ne suka tarbe…
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu, sun koma kujerunsu na mulki yau Alhamis, bayan shafe watanni shida a waje, sakamakon dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Tinubu ya ƙaƙaba a jihar a ranar 18 ga Maris, 2025.
!-->!-->!-->…
Ƴan sanda sun ƙaryata tallata ɗaukar sabbin ma’aikata da ke yawo a kafofin sadarwa
Rundunar Ƴan Sandan Najeriya ta ƙaryata wata sanarwa da ta yaɗu a shafukan sada zumunta wadda ke iƙirarin cewa za a buɗe sabuwar damar ɗaukar sabbin ma’aikata daga ranar 22 ga Satumba, 2025.
Sanarwar bogi mai taken “Nigeria Police Force!-->!-->!-->…
Gwamnati ta dawo da koyar da darasin Tarihi a kowanne fannin a makarantun Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da dawo da darasin Tarihi a matsayin darasi na dole a makarantun firamare da sakandire.
Wannan mataki, a cewar ma’aikatar ilimi ta tarayya, na da nufin ƙarfafa kishin ƙasa, haɗa kan al’umma da kuma samar da!-->!-->!-->…
Gwamnatin Najeriya ta raba naira biliyan 330 ga wasu talakawa, na saura na kan hanya – Wale Edun
Gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa ta raba naira biliyan 330 ga talakawa da marasa galihu a faɗin ƙasar nan ta hannun hukumar kula da tsarin tallafin jama’a, wato National Social Safety-Net Coordinating Office (NASSCO).
Ministan Kuɗi!-->!-->!-->…
Kotu a Bauchi ta yi watsi da buƙatar hana ICPC, EFCC da NFIU bincikar ofishin SSG
Babbar Kotun Jihar Bauchi ta yi watsi da wata ƙara da aka shigar domin hana Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa a Ma’aikatun Gwamnati (ICPC) da hukumar EFCC da NFIU bincike kan al’amuran kuɗaɗen tsaro na Ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar!-->…
Ƴan sanda sun cafke sojan ƙarya da wasu ɓarayin motoci a Jigawa
Rundunar ƴan sandan Jihar Jigawa ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke wani sojan bogi da wasu mutane uku da ake zargi da satar motoci a ƙaramar hukumar Kafin Hausa.
Wakilinmu ya tattaro daga sanarwar da jami’in hulɗa da jama’a na!-->!-->!-->…
Tinubu ya kawo ƙarshen dokar ta-ɓaci a Rivers, ya mayar da Fubara da ƴan majalisu kan mulki
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da kawo ƙarshen dokar ta-ɓaci a Jihar Rivers, tare da mayar da Gwamna Siminalayi Fubara, mataimakiyarsa Ngozi Nma Odu, da kuma mambobin Majalisar Dokokin jihar su ci gaba da gudanar da ayyukansu!-->…
Gwamnatin Jigawa ta amince da ƙarin kasafin kuɗi na naira biliyan 75 ga jiha da ƙananan hukumomi
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da ƙarin kasafin kuɗi na naira biliyan 75 a shekarar 2025, domin gabatar da shi ga majalisar dokokin jihar.
Wakilinmu ya tattaro daga Kwamishinan Yaɗa Labarai, Matasa, Wasanni da Al’adu, Sagir Musa,!-->!-->!-->…