Browsing Category
Babban Labari
Muhimman manyan labarai na rana.
Shettima Ya Bar Abuja Don Halartar Taron G20 Bayan Tinubu Ya Dage Zuwa Saboda Harkokin Tsaro
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bar Abuja zuwa Johannesburg, Afrika ta Kudu, domin wakiltar Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a taron shugabannin G20, bisa wani sabon tsari da aka yi sakamakon matsalolin tsaro da ke ƙara kamari!-->…
UNICEF Ta Bayyana Katsina, Kano Da Jigawa a Matsayin Jihohin Da Suka Fi Yawan Yaran Da Ba Sa…
Hukumar Kula da Yara ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) ta bayyana cewa jihohin Katsina, Kano da Jigawa suna da kaso 16% na yara 10.2 miliyan da ba sa zuwa makaranta a Najeriya.
A wurin taron ƙaddamar da rahoton Nigerian Child 2025 da!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga Sun Kutsa Makarantar Firamare da Sikandire, Sun Sace Ɗalibai Da Malamai A Neja
Ƴan bindiga sun sake tayar da hankalin al’umma a Jihar Neja, bayan sun kai mummunan hari a St. Mary’s Primary and Secondary School, Papiri, da ke Ƙaramar Hukumar Agwara, inda suka yi awon gaba da ɗalibai da malamai da dama a wani hari da!-->…
Kotun Ta Yi Hukuncin Ɗaurin Rai Da Rai Ga Nnamdi Kanu, Ta Ƙara Masa Da Shekaru 20 Da 5 Kan Wasu…
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi hukuncin ɗaurin rai da rai ga Nnamdi Kanu, wanda ya bayyana kansa a matsayin jagoran kungiyar Indigenous People of Biafra (IPOB), bisa laifukan ta’addanci.
Mai Shari’a James Omotosho ya bayyana!-->!-->!-->…
Kotu Ta Kama Nnamdi Kanu Da Laifukan Ta’addanci, Ta Ce “Ya Zama Barazana Ga Bil’adama”
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tabbatar da hukuncin laifukan ta’addanci kan jagoran masu fafutukar Biafra, Nnamdi Kanu, a wani hukunci mai daukar tsawon lokaci da ake ci gaba da karantawa a yau.
Alkalin kotun, Mai Shari’a James!-->!-->!-->…
Gwamnatin Najeriya ta fasa cirar harajin kashi 15 cikin 100 kan shigo da fetur da dizal
Hukumar Tsare-tsaren Albarkatun Man Fetur ta NMDPRA ta Najeriya ta tabbatar da cewa shirin aiwatar da cirar harajin kashi 15 cikin 100 (ad-valorem import duty) a kan shigo da fetur da dizal ba ya cikin shirin gwamnati a halin yanzu.
A!-->!-->!-->…
Saraki ya buƙaci PDP ta dakatar da Gangamin Ƙasa, ta kafa shugabannin riƙon ƙwarya
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Dr. Bukola Saraki, ya shawarci jam’iyyar PDP da ta dakatar da taron ƙasa da aka shirya gudanarwa a ranar 15 zuwa 16 ga Nuwamba a Ibadan, jihar Oyo, yana mai gargaɗin cewa ci gaba da shirin a irin wannan!-->…
Jihohi 28 sun gaza biyan kuɗin fansho da garatuity har naira biliyan 626.81, tsofin ma’aikata na…
Kamfanin bincike na BudgIT ya bayyana cewa, tsofaffin ma’aikata na jihohi 28 daga cikin 36 na Najeriya suna bin kuɗin fansho da alawus na ajiye aiki, inda adadin kudin da suke bi suka kai naira biliyan 626.81.
Kamfanin ya ce tsofin!-->!-->!-->…
Fiye da ƙasashe 15 na fuskantar barazanar gwagwarmayar ceton rayuwa saboda tsananin yunwa a duniya,…
Hukumomin Kula da Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya, Hukumar Abinci da Noma (FAO) da Shirin Abinci na Duniya (WFP), sun yi gargaɗin cewa miliyoyin mutane na iya fuskantar yunwa mai tsanani a sassa daban-daban na duniya, yayin da ƙarancin!-->…
Gwamnatin Jigawa ta amince da sabon tsarin albashi ga likitoci, a yanzu albashinsu zai haura na…
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da sabon tsarin albashi ga likitoci da sauran ma’aikatan lafiya a asibitocin jihar, wanda hakan ya kawo ƙarshen takaddamar shekaru 15 da ta shafi batun biyansu albashi bisa tsarin tarayya.
TIMES HAUSA ta!-->!-->!-->…