Browsing Category
Babban Labari
Muhimman manyan labarai na rana.
Gwmnati ta rage kuɗin kujerar Hajji na 2026, akwai banbanci tsakanin yankunan Najeriya
Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) ta fitar da sabon farashin kujerar aikin Hajji na shekarar 2026, inda ta rage kuɗin da za a biya da kusan naira dubu 200 idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata.
Rahoton da wakilinmu ya tattaro daga!-->!-->!-->…
Matatar Dangote ta dakatar da Sayar da man fetur da naira, za a iya samun canjin farashin litar mai…
Masana’antar Dangote Petroleum Refinery and Petrochemicals ta sanar da dakatar da sayar da man fetur da Naira daga ranar Lahadi, 28 ga Satumba, 2025.
Rahoton da wakilinmu ya tattaro ya nuna cewa, sanarwar ta fito ne daga Sashen Harkokin!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa ta amince da wasu sabbin ayyuka na biliyan 6.16 a ɓangaren ilimi, noma, harkokin…
Majalisar Zartarwa ta Jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi, ta amince da aiwatar da wasu muhimman ayyuka da suka shafi ilimi, noma, makamashi, da kuma tsarin kuɗi a zaman da ta gudanar ranar Litinin 22 ga Satumba,!-->…
NNPP ta bayyana cewa babu ruwanta da shirin Kwankwaso na komawa APC
Sakataren New Nigeria Peoples Party (NNPP) na ƙasa, Dr Ogini Olaposi, ya bayyana cewa shirin shiga All Progressives Congress (APC) na tsohon gwamnan Kano, Senator Rabiu Kwankwaso da Kwankwasiya Movement ne kaɗai, ba jam’iyya ba.
!-->!-->!-->…
Ƙasashen da suka amince da Ƙasar Falasdinu da waɗanda ba su amince ba, da abin da hakan ke nufi
A ranar Lahadi, ƙasashe kamar Birtaniya, Ostiraliya, Kanada da Portugal sun bayyana amincewa da ƙasar Falasdinu, shekaru kusan biyu bayan fara yaƙin Gaza, yayin da wasu ƙasashe ciki har da Faransa da Belgium ke shirin bin sahu a Majalisar!-->…
Tinubu ya ziyarci iyalan Buhari a Kaduna, ya yi wani muhimmin alƙawari kan abin da Buhari ya bari
Wakilinmu ya tattaro cewa, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a gidansu da ke Kaduna, inda ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da ɗaukaka gado da!-->…
Atiku ya ɗauki nauyin karatun ɗalibai uku da suka lashe gasar Turanci a Ingila
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma jagoran adawa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ɗauki nauyin karatun ƴan mata uku da suka lashe gasar TeenEagle Global Finals ta Turancin Ingilishi da aka gudanar a Ingila.
BBC Hausa ta tattaro a wata!-->!-->!-->…
Matasan ƴan kasuwa a Jigawa sun lashe gasar samun tallafin naira miliyan biyu don bunƙasa kasuwanci
Aƙalla matasa takwas daga cikin sabbin ƴan kasuwa 80 a Jigawa waɗanda Cibiyar Bunƙasa Fasahar Sadarwa da Ci Gaban Al’umma (CITAD) ta horas sun samu tallafin naira miliyan biyu don inganta kasuwancinsu.
Ingantattun bayanai da PUNCH ta!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi ya bayyana matsayar Jigawa kan shan giya, “Doka ce kan kowa, ba ta bar kowa ba”
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya sake jaddada matsayin gwamnatin jihar kan shan giya, yana mai bayyana cewa dokar ba wai an tsara ta ba ne domin tauye haƙƙin wani, illa dai domin daidaita lamuran da suka saɓa wa doka, al’ada da!-->…
Ƴan Sanda a Jigawa sun damƙe ƴan ƙwaya, ɓarayin shanu da masu lalata kayan gwamnati, sun bayyana…
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta bayyana cewa jami’anta sun cafke wasu matasa da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi, satar shanu da tumaki, da kuma lalata wayoyin wutar lantarki a wasu yankuna na jihar.
Wannan na ƙunshe ne cikin!-->!-->!-->…