SULHU DA ƳAN TA’ADDA: Gazawa ce ga tsaron Najeriya da tsantsar rainin wayo ga arewacin Najeriya
Daga: Ahmed Ilallah
Kullum in na yi duba da ta’addancin da ke faruwa ga Arewa, musamman ta Yamma na kan tuna da wata magana ta Marigayi Sheikh Abubakar Gumi na kuma yi zurfin tunani a kan batun tsohon Gwamnan Edo Senator Adams Oshomole!-->!-->!-->…