Sojojin Najeriya sun ceto mutum 86, sun kama ƴan bindiga 29 bayan artabu da Boko Haram
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta sanar da ceto mutum 86 daga hannun masu garkuwa da mutane, tare da kama ƴan bindiga da masu taimaka musu 29 a yankuna daban-daban na Jihar Borno.
Sanarwar da kakakin Operation Hadin Kai, Sani Uba, ya!-->!-->!-->…