An samu rasuwa da jikkatar mutane a rugujewar wani gini a Jigawa, shugabanni sun ce a kula
				
Wani mutum ya rasa ransa yayin da wasu bakwai suka jikkata sakamakon rugujewar wani gini a ƙauyen Kabak, cikin Ƙaramar Hukumar Kirikasamma, Jihar Jigawa.
Jami’in yaɗa labarai na ƙaramar hukumar, Musa Muhammad, ya tabbatar da faruwar!-->!-->!-->…			
				