Za a sami ruwan sama da hadiri mai iska a sassa da dama na Najeriya a yau Laraba – NiMet
Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da hasashen yanayin yau Laraba, 17 ga Satumba, 2025.
Wakiliyarmu ta tattaro cewa a Arewa, za a samu ruwan sama da hadiri mai iska a wasu sassan Kaduna, Kebbi, Sokoto, Adamawa da!-->!-->!-->…