Jihar Jigawa ta karrama malamai ma su ƙwazo a fannin koyarwa da maƙudan kuɗaɗe
Gwamnatin Jihar Jigawa ta karrama wasu malamai na makarantun kimiyya da fasaha da suka yi fice a shekarar 2025.
An raba lambobin yabo da kyaututtuka na kuɗi domin nuna yabawa ga jajircewa da ƙwarewar da suka nuna.
Gwamna Umar Namadi!-->!-->!-->!-->!-->…