Gwamna Bago ya kare dokar bibiya da tabbatar da amincewa da kalar wa’azi kafin a yi shi a Jihar Neja
Gwamnan Jihar Neja, Umar Bago, ya kare sabuwar dokar da ke buƙatar malaman addini su gabatar da huɗubarsu kafin su hau mumbari, yana mai cewa manufar ita ce kare zaman lafiya da tsaron jama’a, ba takura wa ƴancin addini ba.
A wata!-->!-->!-->…